Yadda masallatan Makka da Madina suka kasance a ranar Juma’a – AREWA News

Tun bayan da aka samu rahoton yaɗuwar cutar Corona a wasu kasashen duniya, hukumomin kasar Saudiyya sun dauki matakan kariya domin hana cutar bazuwa.

A cikin matakan da suka fara dauka sun hada da dakatar da bayar da izinin zuwa aikin Umara ko kuma zuwa ziyara kasar.

Sai dai bayan da cutar ta zama annoba a fadin duniya hukumomin kasar suka dauki matakan ta kaita mutanen da suke shiga masallatan biyu.

Bayan da cutar ta fara bazuwa a kasar a yanzu dai an saka dokar hana fita baki daya a kasar a kokarin da hukumomin kasar suke na dakile bazuwar cutar

More News

Yawan Mutanen Da Suka Mutu A Wutar Da Wani Matashi Ya Cinnawa Wani Masallaci A Kano Sun  Karu Zuwa 16

Rundunar ƴan sandan jihar Kano ta ce yawan mutanen da suka mutu sakamakon wutar da wani ya cinnawa wani masallaci a ƙauyen Gadan a...

An fara rushe wasu gine-gine 500 a kasuwar Karmo dake Abuja

Hukumar FCTA dake kula da birnin tarayya Abuja ta fara rushe gine-gine sama da 500 da aka yi ba bisa ka'ida ba a kasuwar...

Tinubu ya tarbi shugaban kasar Senegal Bassirou Faye a fadar Aso Rock Villa

A ranar Alhamis ne shugaba Bola Tinubu ya tarbi shugaban kasar Senegal Bassirou Faye a fadar Aso Rock Villa, a ziyarar da Faye ya...

NEMA ta karɓi ƴan Najeriya 150 da aka dawo dasu gida daga ƙasar Chad

Hukumar Bada Agajin Gaggawa ta Ƙasa NEMA ta ce ta karɓi ƴan Najeriya 150 da aka dawo da su bayan da su ka maƙale...