Wutar dajin Australia ta raba dubbai da muhallansu | BBC Hausa

The fires have driven thousands of people out of their homes

Hakkin mallakar hoto
AFP

Image caption

Wutar daji a wurare fiye da 100 sun raba dubban mutanen kasar da muhallansu

Rahotanni a Ostreliya na cewa babu alamun wutar dajin da ke cigaba da barna a gabashin kasar na sauki.

Har yanzu ‘yan kwana-kwana na iya kokarin su wurin ganin sun dakile wutar a jihohin South Wales da Queensland.

Hukumomi a jahar South Wales sun yi gargadin cewa babu alamun al’amura za su canza.

Hakama ba su yi alkawarin kubutar da dukkan mutanen da ibtila’in wutar dajin zai shafa ba.

Wutar dajin ta kashe mutane tare da kona daruruwan gidaje a gabashin Ostreliya.

More News

Mutane uku sun mutu a ruftawar wani ginin bene a Kano

Hukumar Bada Agajin Gaggawa Ta Ƙasa NEMA ta tabbatar da mutuwar mutane uku bayan da wani bene mai hawa uku ya ruguzo a unguwar...

Ganduje Ya Zargi Gwamnatin Kano Da Shirya Zanga-Zangar Neman A Sauke Shi

Shugaban jam'iyar APC na ƙasa, Abdullahi Umar Ganduje ya ce gwamnatin jihar Kano ta jam'iyar NNPP ita ce ke da alhakin shirya zanga-zanga iri...

Qatar za ta taimaki marayu a Najeriya

Gwamnatin kasar Qatar ta bayyana cewa za ta ba da tallafi ga yara marayu sama da 1,000 da suka rasa iyayensu saboda rikicin Boko...

Majalisar dokokin jihar Kaduna ta nemi ma’aikatar kudin jihar ta miÆ™ata bayanan bashin da El-Rufai ya ciwo

Majalisar dokokin jihar Kaduna ta nemi ma'aikatar kudi ta jihar da ta miƙa mata cikakken bayani kan basukan  da gwamnatin tsohon gwamnan jihar, Nasiru...