Wike Ya Ziyarci Ganduje

Tsohon gwamnan jihar Rivers, Nyesom Wike ya ziyarci shugaban jam’iyar APC na kasa, Abdullahi Umar Ganduje a Abuja ranar Talata.

Wike na É—aya daga cikin mutanen da aka tantance a majalisar dattawa da za a naÉ—a a matsayin ministoci.

A yan kwanakin nan ana ta rade-radin cewa tsohon gwamnan zai sauya sheka ya zuwa jam’iyar APC.

A zaÉ“en da aka gudanar Wike ya nuna adawarsa ga É—an takarar jam’iyars ta PDP, Alhaji Atiku Abubakar duk da cewa ya musalta zargin da ake masa na yiwa jam’iyarsa zagon Æ™asa.

More News

Gwamnatin Abia za ta fara biyan albashi mafi maranci na naira 70,000 a watan Oktoba

Gwamnatin Jihar Abia ta sanar da cewa za ta fara biyan sabon albashi mafi karanci na naira 70,000 ga ma’aikatanta daga watan Oktoba 2024.Kwamishinan...

Sojoji sun lalata haramtattun matatun mai 32 a yankin Neja Delta

Dakarun sojan Najeriya na runduna ta 6 dake Fatakwal sun samu nasarar lalata haramtattun matatun man fetur 32 tare da ƙwace lita 250,000 na...

An gudanar da bikin cikar Kwankwaso shekara 68.

Tarin magoya baya da kuma abokanan siyasar tsohon gwamnan jihar Kano, Sanata Rabi'u Kwankwaso ne suka halarci taron lakca da aka shirya domin bikin...

Faruk Lawan ya kammala zaman gidan yarin Kuje

An sako tsohon É—an majalisar wakilai ta tarayya, Hon Faruk Lawan daga gidan yarin Kuje bayan da ya kammala zaman gidan yarin na shekaru...