Tsohon gwamnan jihar Rivers, Nyesom Wike ya ziyarci shugaban jam’iyar APC na kasa, Abdullahi Umar Ganduje a Abuja ranar Talata.
Wike na É—aya daga cikin mutanen da aka tantance a majalisar dattawa da za a naÉ—a a matsayin ministoci.
A yan kwanakin nan ana ta rade-radin cewa tsohon gwamnan zai sauya sheka ya zuwa jam’iyar APC.
A zaÉ“en da aka gudanar Wike ya nuna adawarsa ga É—an takarar jam’iyars ta PDP, Alhaji Atiku Abubakar duk da cewa ya musalta zargin da ake masa na yiwa jam’iyarsa zagon Æ™asa.