Wata babbar mota ta kashe wani mutum da iyalinsa a Gusau

Wani mummunan hatsarin mota da ya faru a Gusau babban birnin jihar ya jawo asarar rayukan mutane 6 Æ´an gida É—aya.

Mutanen na tafiya ne akan babur lokacin da wata babbar mota tayi awon gaba da su a kusa da Gusau Hotel.

Mutanen da suka sun haÉ—a da wani magidanci matarsa da kuma Æ´aÆ´ansu huÉ—u.

Hatsarin ya girgiza mutane da dama dake birnin.

Kawo yanzu rundunar Æ´an sandan jihar ta Zamfara bata fitar da wata sanarwa ba kan faruwar lamarin.

More News

TCN na ci gaba da ƙoƙarin gyaran wutar lantarkin da ta lalace kwana biyu

Kamfanin Rarraba Wutar Lantarki na Najeriya (TCN) ya sanar da ci gaban da aka samu wajen farfado da rukunin wutar kasa bayan wata tangardar...

Magoya bayan jam’iyyar NNPP sun Æ™ona jar hula

Wasu daga cikin mambobin wani tsagi na jam'iyar NNPP sun barranta kansu da jagoran jam'iyar na ƙasa, Sanata Rabi'u Musa Kwankwaso inda suka riƙa...

PDP ta É—auki hanyar warware rikicin jam’iyyar

Gwamnan jihar Bauchi, Bala Muhammad ya ce  an kawo karshen rikicin cikin gida da ya dabaibaye jami'yar PDP. Mohammed wanda shi ne shugaban Æ™ungiyar gwamnonin...

Dakarun Najeriya sun cafke wasu Æ´an’aiken Æ´anbindiga a Kaduna

Sojoji sun kama wasu mutum biyu da ake zargi da kaiwa 'yan bindiga sakonninsu a kasuwar ƙauyen SCC da ke ƙaramar hukumar Kachia a...