Wata Babbar Mota Ta Faɗa Kan Masallaci A Garin Suleja

Mutane da dama ne suka tsallake rijiya da baya bayan da wata babbar mota dake dauke da madarar gari ta fada kan wani Masallaci a garin Suleja dake jihar Neja.

Lamarin ya faru ne da misalin karfe 6 bayan da mutane suka fice daga jim kaɗan bayan kammala sallar Asubahi.

A cewar shedar gani da ido motar ta fada bayan masallacin ne inda mata da yara suke sallah.

Amma kuma mutane uku sun jikkata ciki har da yaro guda.

More News

Jihar Neja za ta riƙa biyan  ₦80,000 a matsayin mafi ƙarancin albashi

Gwamnan jihar Neja, Umar Bago ya amince a riƙa biyan ₦80,000 a matsayin mafi ƙarancin albashi ga ma'aikatan jihar. Gwamnan ya amince da fara biyan...

Jam’iyar NNPP ta lashe zaɓen ƙananan hukumomin jihar Kano

Jam'iyar New Nigeria People Party NNPP ta lashe zaɓen  dukkanin kujerun ƙananan hukumomin jihar Kano 44. Farfesa Sani Malumfashi shugaban hukumar zabe mai zaman kanta...

Jam’iyar NNPP ta lashe zaɓen ƙananan hukumomin jihar Kano

Jam'iyar New Nigeria People Party NNPP ta lashe zaɓen  dukkanin kujerun ƙananan hukumomin jihar Kano 44. Farfesa Sani Malumfashi shugaban hukumar zabe mai zaman kanta...

Wani sojan ruwan Najeriya ya hallaka abokin aikinsa a Zamfara

Hedikwatar Tsaron Najeriya ta kama wani sojan ruwa mai suna A. Akila bisa zarginsa da kashe abokin aikinsa.An tura Akila zuwa sansanin Forward Operating...