Wasu gwamnonin PDP sun kauracewa yakin neman zaben gwamnan Osun

Jam’iyar PDP a ranar Alhamis ta gudanar da taron gangamin yakin neman zabe a jihar Osun gabanin zaÉ“en gwamnan jihar gwamnan jihar da za ayi.

Za a gudanar da zaɓen gwamnan jihar ranar Asabar 16 ga watan Afrilu.

An gudanar da taron yakin neman zaben ne a Osogbo babban birnin jihar inda jam’iyar ta bukaci a zabi dan takarar ta Ademola Adeleke.

Taron gangamin ya samu jagoranci É—an takarar shugaban kasa a jam’iyyar, Atiku Abubakar da kuma shugaban jam’iyyar Iyorchia Ayu.

Sauran waÉ—anda suka halarci taron sun haÉ—a da Abubakar Bukola Saraki da gwamnan jihar Sokoto,Aminu Waziri Tambuwal, na Bayelsa,Douye Diri, Godwin Obaseki na Edo, da kuma Ifeanyi Okowa na jihar Delta.

Sai dai wasu daga cikin gwamnonin jam’iyar sun kauracewa taron kamar na jihar Rivers,Nyesom Wike, Samuel Ortom na jihar Benue, Seyi Makinde na jihar Oyo, Ikpeazu Okezie na jihar Abia da kuma Ifeanyi Ugwuanyi na jihar Enugu.

Ana ganin dai kauracewar ta su nada nasaba da rikicin da ya biyo bayan zaɓen mataimakin shugaban kasa da Atiku Abubakar yayi.

More News

Zanga-zanga: An jibge Æ´an sanda 4200 a Abuja

Rundunar Æ´an sandan birnin tarayya Abuja ta tura Æ´an sanda 4200 gabanin zanga-zangar da za a gudanar a cikin watan Agusta. Kamar yadda masu shirya...

Kamfanin NNPC ya shirya daukar karin ma’aikata

Kamfanin mai na Nigerian National Petroleum Company Limited ya shirya daukar karin ma’aikata.Kakakin kamfanin na NNPC, Olufemi Soneye, ya tabbatar da hakan a wata...

Ya kamata matasa su yi haÆ™uri zanga-zanga ba ita ce mafita ba – Sarkin Zazzau

Sarkin Zazzau, Mai Martaba Ahmed Nuhu Bamalli ya ce matasa su ƙara haƙuri da gwamnatin tarayya su janye zanga-zangar da suka shirya gudanarwa a...

Zanga-zanga: Tinubu ya gana da gwamnonin APC

Shugaban ƙasa, Bola Ahmad Tinubu ya gana da gwamnonin da aka zaɓa ƙarƙashin jam'iyar APC. Taron ganawar da aka gudanar a fadar shugaban ƙasa ta...