Wani mutumi a Katsina ya yaye bugun kwanon gidansa don biyan kuɗin fansa

Kunci ya kai wani mutumi a Katsina maƙura saboda matsi ya kai shi har bugun kwanon gidansa ya yaye zai sayar saboda biyan kuɗin fansa bayan ƴan bindiga sun yi garkuwa da ɗansa

Mutumin mai suna Sa’idu Faskari shi ma ya taɓa shiga hannun ƴan bindigar a watan Disamba, inda sai da aka biya dubu hamsin kafin ya kubuta daga hannunsu.

A wajen karɓo shi ne, bayan ɗansa ya kai masu kuɗin fansa don karbarsa ne, kuma suka damƙe shi ɗan.

Ga shi yanzu suna buƙatar dubu 100 suke yi.

More News

Mutane uku sun mutu a ruftawar wani ginin bene a Kano

Hukumar Bada Agajin Gaggawa Ta Ƙasa NEMA ta tabbatar da mutuwar mutane uku bayan da wani bene mai hawa uku ya ruguzo a unguwar...

Ganduje Ya Zargi Gwamnatin Kano Da Shirya Zanga-Zangar Neman A Sauke Shi

Shugaban jam'iyar APC na ƙasa, Abdullahi Umar Ganduje ya ce gwamnatin jihar Kano ta jam'iyar NNPP ita ce ke da alhakin shirya zanga-zanga iri...

Qatar za ta taimaki marayu a Najeriya

Gwamnatin kasar Qatar ta bayyana cewa za ta ba da tallafi ga yara marayu sama da 1,000 da suka rasa iyayensu saboda rikicin Boko...

Majalisar dokokin jihar Kaduna ta nemi ma’aikatar kudin jihar ta miƙata bayanan bashin da El-Rufai ya ciwo

Majalisar dokokin jihar Kaduna ta nemi ma'aikatar kudi ta jihar da ta miƙa mata cikakken bayani kan basukan  da gwamnatin tsohon gwamnan jihar, Nasiru...