[ad_1]
Kasar Turkiyy za ta karawa kayyyakin d Amurk ke shiga da su kasarta kudaden haraji, a daidai lokacin da dangantaka tsakanin kasashen ta yi tsami tun bayan fara yakin kasuwancin da shugaba Donald Trump ya sha darama da wasu kasashe.
Kayan da za a karawa harajin sun hada da motoci, da barasa da tabar sigari, da gyada, da shinkafa, da kayan kwalliyar mata da turarukan da Amurka ke shiga da su kasar.
Mataimkin shugaban kasa Fu’at Oktay ya ce da gangan Amurka ta fara harin tattalin arzikin kasar sa, dan haka wannan matakin mai da martani ne gwamnatin Donald Trump.
A makon da ya gabata ne mista Trump ya sanar da karin kuin haraji kan Tama da Karafan da Turkiyya ke shigarwa Amurkar, bayan shugba Racep Tayyep Erdogan ya ki amincewa da sako paston nan Ba’amurke.
[ad_2]