Tsohon Sakataren Gwamnatin Borno Ya Rasu Kwanaki Kaɗan Bayan Ya Bar Aiki

Tsohon Sakataren Gwamnatin Jihar Borno, Alhaji Usman Jidda Shuwa ya riga mu gidan gaskiya.

Shuwa wanda har ranar 29 ga watan Mayu shi ne sakataren gwamnatin jihar ta Babagana Umara Zulum ya mutu bayan gajeriyar rashin lafiya.

A cewar wata majiya dake iyalan mamacin ya mutu ne a Asibitin Koyarwa na Jami’ar Maiduguri.

Shuwa kwararren ma’aikacin gwamnatin ne da ya yi aiki a gwamnatin tarayya da kuma ta jiha.

Ya rasu yana da shekaru 65.

More News

Ministan tsaro Badaru ya yaba wa gwamnan Zamfara saboda tallafa wa aikin soji a jihar

Ministan Tsaro, Mohammed Abubakar Badaru, ya jinjina wa Gwamna Dauda Lawal bisa jajircewarsa da ci gaba da tallafa wa ayyukan soji a Jihar Zamfara.Ministan...

An kama mutane biyu  masu garkuwa da mutane a jihar Kogi

Wasu ɓatagari biyu da ake zargin masu garkuwa da mutane ne jami'an ƴan sanda da haɗin gwiwar ƴan bijilante suka kama a garin Ibobo-Abocho...

Jirgi mai saukar ungulu ya yi hatsari a Akwa Ibom

Wasu ma'aikatan kamfanin haƙar man fetur su 6 da kuma matuƙan jirgi su biyu su mutu a wani hatsarin jirgi mai saukar ungulu a...

Tinibu ya aikawa da majalisar dattawa sunaye 7 na ministocin da zai naɗa

Shugaban ƙasa, Bola Ahmad Tinubu ya yi kira ga majalisar dattawa da ta tabbatar da sunayen mutane 7 da ya tura majalisar da zai...