Tinubu Ya Nemi Majalisar Dattawa Ta Tabbatar Da Mutane 28 A Matsayin Ministoci

Bayan shafe tsawon lokuta ana jiran tsammani a karshe majalisar dattawa ta sanar da sunayen da shugaban kasa Bola Ahmad Tinubu ya mika mata domin tantancewa.

Tsofaffin gwamnoni, Nasiru Elrufai, David Umahi da kuma Nyesom Wike na daga cikin jerin sunayen mutanen da Tinubu zai naÉ—a ministoci.

Shugaban majalisar dattawa, Godswill Akpabio shi ne ya karanto sunayen a yayin zaman majalisar na ranar Alhamis.

Ga jerin sunayen nan a kasa:

  1. Abubakar Momoh
  2. Yusuf Tuggar
  3. Ahmad Dangiwa
  4. Hannatu Musawa
  5. Uche Nnaji
  6. Betta Edu
  7. Doris Uzoka
  8. David Umahi
  9. Nyesom Wike
  10. Muhammad Badaru
  11. Nasir el-Rufai
  12. Ekerikpe Ekpo
  13. Nkiru Onyejiocha
  14. Olubunmi Ojo
  15. Stella Okotette
  16. Uju Ohaneye
  17. Bello Goronyo
  18. Dele Alake
  19. Lateef Fagbemi
  20. Mohammad Idris
  21. Olawale Edun
  22. Waheed Adebanwp
  23. Imaan Ibrahim
  24. Ali Pate
  25. Joseph Usev
  26. Abubakar Kyari
  27. John Enoh
  28. Abubakar Danladi

More News

Gwamnatin Abia za ta fara biyan albashi mafi maranci na naira 70,000 a watan Oktoba

Gwamnatin Jihar Abia ta sanar da cewa za ta fara biyan sabon albashi mafi karanci na naira 70,000 ga ma’aikatanta daga watan Oktoba 2024.Kwamishinan...

Sojoji sun lalata haramtattun matatun mai 32 a yankin Neja Delta

Dakarun sojan Najeriya na runduna ta 6 dake Fatakwal sun samu nasarar lalata haramtattun matatun man fetur 32 tare da ƙwace lita 250,000 na...

An gudanar da bikin cikar Kwankwaso shekara 68.

Tarin magoya baya da kuma abokanan siyasar tsohon gwamnan jihar Kano, Sanata Rabi'u Kwankwaso ne suka halarci taron lakca da aka shirya domin bikin...

Faruk Lawan ya kammala zaman gidan yarin Kuje

An sako tsohon É—an majalisar wakilai ta tarayya, Hon Faruk Lawan daga gidan yarin Kuje bayan da ya kammala zaman gidan yarin na shekaru...