Tinubu ya kai wa Osinbajo ziyarar ba zata a fadarsa

Dan takarar shugabancin Najeriya a APC, Bola Tinubu, ya kai wa Mataimakin Shugaban Najeriya Yemi Osinbajo, ziyara a fadar shugaban kasar da ke Abuja a daren Alhamis.

Bayan tattaunawa da Osinbajo, ya kuma ziyarci shugaba Muhammadu Buhari.

Tinubu ya samu kuri’u 1,271 a zaben fitar da gwanin APC, inda ya doke sauran ‘yan takara ciki har da Osinbajo wanda ya samu kuri’u 235.

Ziyarar Tinubu na zuwa ne bayan Mista Osinbajo ya mika sakon taya murna ga Tinubu da nuna mubaya’ar aiki tare da shi domin nasara a babban zabe.

More News

ÆŠalibai a Jami’ar Jos na zanga-zanga saboda rashin wuta da ruwa

Wasu daliban jami’ar Jos da ke jihar Filato a ranar Alhamis sun gudanar da zanga-zangar nuna rashin amincewarsu da matsalar karancin ruwa da rashin...

MTN yana ƙoƙarin ƙara kuɗin kati da data a Najeriya

Katafaren kamfanin sadarwa na MTN na kokarin kara kudin katin waya da na data a Najeriya. Kamfanin sadarwa mafi girma a nahiyar Afirka ya ba...

Gwamnatin Kano Ta Rage ₦500,000 A Kuɗin Aikin Hajjin Bana

Gwamnan jihar Kano, Abba Kabir Yusuf ya sanar da yiwa maniyatan Aikin Hajji da suka fito daga jihar kyautar ₦500,000 domin su cika kuɗin...

Ƴan bindiga sun sace wani limami a jihar Kogi

Ƴan bindiga sun yi garkuwa da Quasim Musa babban limamin garin Iyara dake ƙaramar hukumar Ijumu ta jihar Kogi. Lamarin ya faru ne a ranar...