Tinubu na kewa aiki ba APC – Wike

Tsohon gwamnan jihar Rivers kuma ministan babban birnin tarayya Abuja, Nyesom Wike ya ce shi yana aiki da shugaban kasa Bola Ahmad Tinubu ne ba jam’iya ba.

Da yake magana yayin wata tattaunawa da gidan talabijin na Channels a ranar Laraba Wike ya ce shi ba É—an jam’iyar APC ba ne kuma ba jam’iyar yake wa aiki ba.

NaÉ—in muÆ™amin minista da aka yiwa Wike a gwamnatin Tinubu ta jam’iyar ya sa mutane sun bayyana ra’ayi ma bambanta da dama.

Da aka tambaye shi a yayin ganawar kan kasancewarsa mamba a jam’iyar PDP, tsohon gwamnan ya ce har yanzu yana nan a cikin jam’iyar PDP.

Ya ce ya karbi mukamin ne domin ya taimakawa shugaban kasa ba wai jam’iya ba.

More News

Gwamnatin Abia za ta fara biyan albashi mafi maranci na naira 70,000 a watan Oktoba

Gwamnatin Jihar Abia ta sanar da cewa za ta fara biyan sabon albashi mafi karanci na naira 70,000 ga ma’aikatanta daga watan Oktoba 2024.Kwamishinan...

Sojoji sun lalata haramtattun matatun mai 32 a yankin Neja Delta

Dakarun sojan Najeriya na runduna ta 6 dake Fatakwal sun samu nasarar lalata haramtattun matatun man fetur 32 tare da ƙwace lita 250,000 na...

An gudanar da bikin cikar Kwankwaso shekara 68.

Tarin magoya baya da kuma abokanan siyasar tsohon gwamnan jihar Kano, Sanata Rabi'u Kwankwaso ne suka halarci taron lakca da aka shirya domin bikin...

Faruk Lawan ya kammala zaman gidan yarin Kuje

An sako tsohon É—an majalisar wakilai ta tarayya, Hon Faruk Lawan daga gidan yarin Kuje bayan da ya kammala zaman gidan yarin na shekaru...