Kungiyar shugabannin jam’iyar PDP na jihohi sun jaddada cikakken goyon bayansu da biyayyarsu ga shugabancin jam’iyar karkashin Umar Damagum inda suka yi fatali da tsagin shugabancin, Abdulrahaman Muhammad. A wata
Kungiyar shugabannin jam’iyar PDP na jihohi sun jaddada cikakken goyon bayansu da biyayyarsu ga shugabancin jam’iyar karkashin Umar Damagum inda suka yi fatali da tsagin shugabancin, Abdulrahaman Muhammad. A wata