Sojoji sun kashe ƴan bindiga 6 a Kaduna

Dakarun rundunar sojan Najeriya sun kashe ƴan bindiga 6 lokacin da suke sintiri a yankin ƙananan hukumomin Birnin Gwari da Giwa a jihar Kaduna.

Samuel Aruwan kwamishinan tsaro da al’amuran cikin gida shi ne ya bayyana haka inda ya ce sojojin sun samu makamai da harsashi da suka haɗa da bindigar AK-47 guda biyu gidan harshi guda 4, yunifam ɗin yan ta’addar na mutum 40 da kuma baburan hawa 9.

Sanarwar ta ce sojojin sun yi arangama da ƴan bindigar ne a yankin Mindaro, Kidandan da kuma Ngade.

Aruwan ya ce gwamnan jihar, Uba Sani ya ya yaba tare da jin ɗaɗin labarin kisan yan bindigar.

More News

Sojoji sun lalata haramtattun matatun mai 32 a yankin Neja Delta

Dakarun sojan Najeriya na runduna ta 6 dake Fatakwal sun samu nasarar lalata haramtattun matatun man fetur 32 tare da ƙwace lita 250,000 na...

An gudanar da bikin cikar Kwankwaso shekara 68.

Tarin magoya baya da kuma abokanan siyasar tsohon gwamnan jihar Kano, Sanata Rabi'u Kwankwaso ne suka halarci taron lakca da aka shirya domin bikin...

Faruk Lawan ya kammala zaman gidan yarin Kuje

An sako tsohon ɗan majalisar wakilai ta tarayya, Hon Faruk Lawan daga gidan yarin Kuje bayan da ya kammala zaman gidan yarin na shekaru...

Sojojin Najeriya Sun Musanta Jita-jitar Mutuwar Babban Hafsan Sojojin Ƙasa, Laftanar Janar Taoreed Lagbaja

Daga Sabiu AbdullahiRundunar Sojojin Najeriya ta karyata rahotannin da ke yawo a kafafen sada zumunta cewa Babban Hafsan Sojojin Ƙasa, Laftanar Janar Taoreed Lagbaja,...