Sojoji sun ceto wasu mata da aka yi garkuwa da su a Kaduna

Sojojin Najeriya sun samu nasarar kakkabe wata maboyar yan bindiga tare da ceto Wasu mata da aka yi garkuwa da su a Chikun dake jihar Kaduna.

Biyo bayan nasarar da suka samu a karshen mako ta kashe yan bindiga masu yawan gaske jami’an tsaron sun cigaba da aikin raba dazukan jihar da yan bindiga.

Bayanan da gwamnatin ta Kaduna ta samu sun bayyana cewa rundunar Operation Forest Sanity ta kai farmaki tare da aikin ceto a ƙauyukan Kuriga da Manini a karamar hukumar Chikun.

Matan da aka ceto sun hada da

_ Sahura Hamisu
– Ramlatu Umar
– Saudatu Ibrahim
– Maryam Shittu
– Fatima Shuaibu
– Khadijah Mohammed tare da danta.

More News

Atiku ya bayar da tallafin miliyan 100 ga mutanen da ambaliyar ruwa ta shafa a Maiduguri

Tsohon mataimakin shugaban ƙasa, Atiku Abubakar ya bayar da gudunmawar naira miliyan 100 ga mutanen da ambaliyar ruwa ta shafa a Maiduguri babban birnin...

An saki Sowore bayan kama shi da aka yi  a filin jirgin saman Lagos

Omoyele Sowore ɗantakarar shugaban ƙasa a ƙarƙashin jam'iyar AAC a zaɓen 2023 a ranar Litinin ya ce an tsare shi na gajeren lokaci a...

An saki Sowore bayan kama shi da aka yi  a filin jirgin saman Lagos

Omoyele Sowore ɗantakarar shugaban ƙasa a ƙarƙashin jam'iyar AAC a zaɓen 2023 a ranar Litinin ya ce an tsare shi na gajeren lokaci a...

Mutanen Sokoto na ta murnar kashe ƙasurgumin ɗanbindigar nan Halilu Buzu

Mazauna yankin Sokoto da kewaye na murnar kashe wani kasurgumin shugaban ‘yan bindiga, Kachallah Halilu Buzu, da sojojin Najeriya suka yi a farmakin da...