Shugabar Matar Jam’iyar NNPP A Arewa Maso Yamma Ta Yi Murabus

Shugabar matan jam’iyar NNPP ta Shiyar Arewa Maso Yamma, Aisha Ahmad Kaita ta sauka daga muÆ™aminta.

A’isha wacce ta sanar da sauka daga muÆ™aminta  a yayin wani taron manema labarai a Kano ranar Talata ta ce ta sauka daga muÆ™aminta ne a Æ™ashin kanta kuma za ta cigaba da zama a jam’iyar ta NNPP.

Ta ƙara da cewa matakin da ta ɗauka na da alaƙa kan yadda aka ƙi bawa mutanenta  muƙami a gwamnatin Kano tun bayan da aka kafa gwamnatin.

Ta kuma bayyana biyayya ta ga jagoran jam’iyar, Sanata Rabi’u Musa Kwankwaso.

A Æ´an kwanakin nan dai Æ´aÆ´an jam’iyar ta NNPP na cigaba da nuna rashin jin daÉ—insu kan yadda aka yi watsi da su tun bayan kafa gwamnati.

More News

Kotu ta É—aure mutumin sa ya yi sama-da-faÉ—i da kuÉ—in marayu

Babbar kotu a jihar Borno ta yanke wa Isiyaku Ibrahim hukuncin shekara ɗaya a gidan yari da zaɓin biyan tarar naira dubu 100 saboda...

NFF ta naÉ—a Finidi George a matsayin sabon kocin Super Eagle

An naɗa Finidi George a matsayin sabon mai horar da kungiyar ƙwallon ƙafar Najeriya wato Super Eagle. Hukumar ƙwallon Ƙafa ta Najeriya, NFF ita ta...

Gwamnan Edo Zai Fara Biyan 70,000 A Matsayin Mafi Ƙarancin Albashi

Gwamnan jihar Edo, Godwin Obaseki ya sanar da mafi ƙarancin albashi ga ma'aikatan ga ma'aikatan jihar inda za a riƙa biyan naira dubu 70,000. Gwamnan...

JAMB ta fitar da sakamakon jarabawar 2024

Hukumar shirya jarabawar shiga makarantun gaba da sakandire ta JAMB, ta fitar da sakamakon jarrabawar shekarar 2024, watau sakamakon UTME.Sama da mutane miliyan 1.94...