Shugabar Matar Jam’iyar NNPP A Arewa Maso Yamma Ta Yi Murabus

Shugabar matan jam’iyar NNPP ta Shiyar Arewa Maso Yamma, Aisha Ahmad Kaita ta sauka daga muÆ™aminta.

A’isha wacce ta sanar da sauka daga muÆ™aminta  a yayin wani taron manema labarai a Kano ranar Talata ta ce ta sauka daga muÆ™aminta ne a Æ™ashin kanta kuma za ta cigaba da zama a jam’iyar ta NNPP.

Ta ƙara da cewa matakin da ta ɗauka na da alaƙa kan yadda aka ƙi bawa mutanenta  muƙami a gwamnatin Kano tun bayan da aka kafa gwamnatin.

Ta kuma bayyana biyayya ta ga jagoran jam’iyar, Sanata Rabi’u Musa Kwankwaso.

A Æ´an kwanakin nan dai Æ´aÆ´an jam’iyar ta NNPP na cigaba da nuna rashin jin daÉ—insu kan yadda aka yi watsi da su tun bayan kafa gwamnati.

More News

Zanga-zanga: An jibge Æ´an sanda 4200 a Abuja

Rundunar Æ´an sandan birnin tarayya Abuja ta tura Æ´an sanda 4200 gabanin zanga-zangar da za a gudanar a cikin watan Agusta. Kamar yadda masu shirya...

Kamfanin NNPC ya shirya daukar karin ma’aikata

Kamfanin mai na Nigerian National Petroleum Company Limited ya shirya daukar karin ma’aikata.Kakakin kamfanin na NNPC, Olufemi Soneye, ya tabbatar da hakan a wata...

Ya kamata matasa su yi haÆ™uri zanga-zanga ba ita ce mafita ba – Sarkin Zazzau

Sarkin Zazzau, Mai Martaba Ahmed Nuhu Bamalli ya ce matasa su ƙara haƙuri da gwamnatin tarayya su janye zanga-zangar da suka shirya gudanarwa a...

Zanga-zanga: Tinubu ya gana da gwamnonin APC

Shugaban ƙasa, Bola Ahmad Tinubu ya gana da gwamnonin da aka zaɓa ƙarƙashin jam'iyar APC. Taron ganawar da aka gudanar a fadar shugaban ƙasa ta...