Sheikh Daurawa Ya Sauka Daga Shugabancin Hukumar Hisba

Kwamandan Hukumar  Hisba ta Jihar Kano,Mallam Aminu Ibrahim Daurawa ya sauka daga kan muÆ™aminsa na shugabancin hukumar.

Daurawa ya sanar da saukar tasa ne cikin wani saƙon bidiyo da ya wallafa a  shafinsa na Facebook.

Shehin Malamin ya ce dalilin saukar ta sa nada alaƙa da wasu kalamai da yaji sun fito daga jihar Kano.

A wannan makon da muke ciki  ne gwamnan jihar Kano,Abba Kabir Yusuf ya soki aikin hukumar ta Hisba kan yanayin da suke bi wajen kamen masu aikata laifi a otal otal da kuma wasu wurare.

Daurawa ya ce kalaman da gwamnan yayi sun sanyaya masa gwiwa matuƙa dan haka baya jin zai cigaba da jagorantar hukumar.

A ƙarshe ya bawa gwamnan hakuri idan ya yi masa ba dai-dai.

More News

Ƴan sanda sun kama mutane 50 kan rikicin da ya faru a wata kasuwa a Lagos

Rundunar Æ´an sandan jihar Legas ta kama mutane sama da 50 da ake zargin suna da hannu rikicin da ya faru a kasuwar Ile...

Ƴan Sanda sun kama wanda ya shirya kai harin jirgin ƙasar Abuja-Kaduna a shekarar 2022

Rundunar ƴan sandan Najeriya ta ce jami'anta sun kama wani mutum mai suna Ibrahim Abdullahi wanda ake zargi da kitsa harin jirgin ƙasar da...

Ƴansanda sun kama wanda ya kitsa harin da aka kai wa jirgin ƙasa a Kaduna

Rundunar ‘yan sandan Najeriya a ranar Alhamis, ta sanar da kame wanda ake zargin ya shirya harin da aka kai a jirgin ƙasan Abuja-Kaduna...

Sojoji Sun Ceto Mutane Daga Hannun Masu Garkuwa Da Mutane A Filato

Dakarun rundunar Operation Safe Haven dake aikin tabbatar da tsaro a jihar Filato da wani É“angare na jihar Kaduna sun samu nasarar ceto mutane...