Sheikh Daurawa Ya Sauka Daga Shugabancin Hukumar Hisba

Kwamandan Hukumar  Hisba ta Jihar Kano,Mallam Aminu Ibrahim Daurawa ya sauka daga kan muÆ™aminsa na shugabancin hukumar.

Daurawa ya sanar da saukar tasa ne cikin wani saƙon bidiyo da ya wallafa a  shafinsa na Facebook.

Shehin Malamin ya ce dalilin saukar ta sa nada alaƙa da wasu kalamai da yaji sun fito daga jihar Kano.

A wannan makon da muke ciki  ne gwamnan jihar Kano,Abba Kabir Yusuf ya soki aikin hukumar ta Hisba kan yanayin da suke bi wajen kamen masu aikata laifi a otal otal da kuma wasu wurare.

Daurawa ya ce kalaman da gwamnan yayi sun sanyaya masa gwiwa matuƙa dan haka baya jin zai cigaba da jagorantar hukumar.

A ƙarshe ya bawa gwamnan hakuri idan ya yi masa ba dai-dai.

More News

Zanga-zanga: An jibge Æ´an sanda 4200 a Abuja

Rundunar Æ´an sandan birnin tarayya Abuja ta tura Æ´an sanda 4200 gabanin zanga-zangar da za a gudanar a cikin watan Agusta. Kamar yadda masu shirya...

Kamfanin NNPC ya shirya daukar karin ma’aikata

Kamfanin mai na Nigerian National Petroleum Company Limited ya shirya daukar karin ma’aikata.Kakakin kamfanin na NNPC, Olufemi Soneye, ya tabbatar da hakan a wata...

Ya kamata matasa su yi haÆ™uri zanga-zanga ba ita ce mafita ba – Sarkin Zazzau

Sarkin Zazzau, Mai Martaba Ahmed Nuhu Bamalli ya ce matasa su ƙara haƙuri da gwamnatin tarayya su janye zanga-zangar da suka shirya gudanarwa a...

Zanga-zanga: Tinubu ya gana da gwamnonin APC

Shugaban ƙasa, Bola Ahmad Tinubu ya gana da gwamnonin da aka zaɓa ƙarƙashin jam'iyar APC. Taron ganawar da aka gudanar a fadar shugaban ƙasa ta...