Sevilla: Sarakan gasar Europa League sun sake lashe ta a karo na shida

Sevilla

Bayanan hoto,
Babu ƙungiyar da ta lashe gasar sau huɗu sai Sevilla mai guda shida

Sarakan Gasar Europa League – Sevilla – sun sake lashe gasar a karo na shida bayan sun lallasa Inter Milan da ci 3-2 a birnin Cologne na Jamus a daren Juma’a.

Sevilla ta sake kafa tarihin lashe kofin fiye da kowacce ƙungiya a Turai, inda Inter Milan ke biye mata da guda uku.

Wasa ya ɗauki ɗumi ne bayan ɗan wasan bayan Sevilla Diego Carlos ya doke Romelu Lukaku, abin da ya jawo bugun finareti, sannan wasan ya ƙare bayan Lukaku ya ci gida sakamakon watsiyar da Carlos ya yi.

Hakan na nufin Inter Milan za ta ci gaba da jiran lashe kofin Nahiyar Turai na tsawon aÆ™alla shekara 10 – tun bayan Champions League da ta lashe Æ™arÆ™ashin Jose Mourinho a 2010.

Finaretin da Lukaku ya ci ne ya fara buɗe wasan da ƙwallonsa ta 34 a dukkanin wasannin kakar bana kuma ta 11 a Europa na bana.

Luuk de Jong ne ya farke kuma ya ƙara dukaninsu da ka kafin Lukaku ya ci gidaa minti na 74.

More News

Zanga-zanga: An jibge Æ´an sanda 4200 a Abuja

Rundunar Æ´an sandan birnin tarayya Abuja ta tura Æ´an sanda 4200 gabanin zanga-zangar da za a gudanar a cikin watan Agusta. Kamar yadda masu shirya...

Kamfanin NNPC ya shirya daukar karin ma’aikata

Kamfanin mai na Nigerian National Petroleum Company Limited ya shirya daukar karin ma’aikata.Kakakin kamfanin na NNPC, Olufemi Soneye, ya tabbatar da hakan a wata...

Ya kamata matasa su yi haÆ™uri zanga-zanga ba ita ce mafita ba – Sarkin Zazzau

Sarkin Zazzau, Mai Martaba Ahmed Nuhu Bamalli ya ce matasa su ƙara haƙuri da gwamnatin tarayya su janye zanga-zangar da suka shirya gudanarwa a...

Zanga-zanga: Tinubu ya gana da gwamnonin APC

Shugaban ƙasa, Bola Ahmad Tinubu ya gana da gwamnonin da aka zaɓa ƙarƙashin jam'iyar APC. Taron ganawar da aka gudanar a fadar shugaban ƙasa ta...