Sarkin Zazzau Ya Rasu – AREWA News

Inna lillahi wa Inna ilaihi raji’un Kullu nafsin za’iqatul maut

Allah Ya yi wa Mai Martaba Sarkin Zazzau Alh. Shehu Idris rasuwa a yau Lahadi a wani asibiti da ke Kaduna.

Sarkin ya rasu ne yana mai shekaru 84 da haihuwa.

Gwamna Kaduna, Malam Nasiru El-Rufai, shi ne ya sanar da rasuwar Sarkin a shafinsa na Facebook.

More from this stream

Recomended

Mutane 7 Sun Rasa Rqyukansu, 53 Sun Jikkata Sakamakon Guguwar Iska a Jigawa

Akalla mutane bakwai sun rasa rayukansu, yayin da 53 suka jikkata bayan wata guguwar iska ta yi barna a kananan hukumomi 13 na jihar Jigawa. Rahotanni sun nuna cewa guguwar ta shafi gidaje 5,403 a cikin garuruwa 120, inda ta lalata makarantu sama da 47, asibitoci uku, ofisoshin ‘yan sanda biyu, gidajen zama da sauran […]