Sarkin Zazzau Ya Rasu – AREWA News

Inna lillahi wa Inna ilaihi raji’un Kullu nafsin za’iqatul maut

Allah Ya yi wa Mai Martaba Sarkin Zazzau Alh. Shehu Idris rasuwa a yau Lahadi a wani asibiti da ke Kaduna.

Sarkin ya rasu ne yana mai shekaru 84 da haihuwa.

Gwamna Kaduna, Malam Nasiru El-Rufai, shi ne ya sanar da rasuwar Sarkin a shafinsa na Facebook.

More News

Tayoyin jirgin saman Max Air sun fashe a Yola

Jirgin saman kamfanin Max Air ƙirar Boeing 737 mai rijistar namba 5N-ADB dake ɗauke da fasinjoji 118 da ma'aikata 6 ya gamu da matsala...

Ɗan majalisar wakilai ta tarayya ya mutu

Hon. Olaide Akinremi Jagaba mamba a majalisar wakilai ta Najeriya dake wakiltar mazaɓar Ibadan North a majalisar ya mutu. Kawo yanzu babu cikakken bayani kan...

Gwamnan Kano ya sanya hannu kan dokar yin gwajin lafiya kafin aure

Gwamnan jihar Kano, Engr Abba Kabir Yusuf ya sanya hannu kan wata doka za ta tilastawa masu yin aure yin wasu gwaje-gwajen lafiya gabanin...

An kashe kwamandan soji a Katsina

An kashe kwamandan sojoji na wani sansanin soji da ke Sabon Garin Dan’Ali a karamar hukumar Danmusa a jihar Katsina a wani harin kwantan...