Sarkin Zazzau Ya Rasu – AREWA News

Inna lillahi wa Inna ilaihi raji’un Kullu nafsin za’iqatul maut

Allah Ya yi wa Mai Martaba Sarkin Zazzau Alh. Shehu Idris rasuwa a yau Lahadi a wani asibiti da ke Kaduna.

Sarkin ya rasu ne yana mai shekaru 84 da haihuwa.

Gwamna Kaduna, Malam Nasiru El-Rufai, shi ne ya sanar da rasuwar Sarkin a shafinsa na Facebook.

More News

Ƴan bindiga sun ƙone ginin hedkwatar ƙaramar hukuma tare da kashe jami’an tsaro

Ƴan bindiga sun kai farmaki hedkwatar ƙaramar hukumar, Isiala Mbano dake jihar Imo da tsakar daren ranar 3 ga watan Satumba inda suka ƙone...

An kama wasu ƴanta’adda da ke da alaƙa da Turji

Akalla mayaka 18 da ke da alaka da fitaccen shugaban ‘yan ta’adda Bello Turji aka kama a jihar Sokoto da ke arewa maso yammacin...

Dakarun Najeriya sun kai farmaki wa ƴan’adda a Borno, wani kwamanda ya miƙa wuya

Rundunar sojin Najeriya ta sanar a ranar Lahadin cewa dakarunta sun yi nasarar kashe wani fitaccen kwamandan kungiyar Boko Haram, Abu Rijab da wasu...

Yadda wani adalin direba ya kawo cigiyar haka maƙare a kuɗi

Wani direban motar kasuwa ya mayarwa rundunar ‘yan sandan jihar Kano jakar da ta bata dauke da makudan kudade.  Direban mai suna Safiyanu Mohammed...