Osinbajo ya halarci taron majalisar zartarwa bayan makonni yana jinya

Mataimakin shugaban kasa, Yemi Osinbajo ya halarci taron majalisar zartarwa ta tarayya da ya gudana yau ranar Laraba a fadar Aso Rock dake Abuja.

Osinbajo ya halarci taron ne biyo bayan shafe makwanni da yayi yana jiya sakamakon raunin da ya samu a ƙafarsa.

A kwanakin da suka wuce ne aka yi masa aiki a ƙafarsa a wani asibiti mai zaman kansa dake Lagos.

More News

Majalisar dokokin jihar Kaduna ta nemi ma’aikatar kudin jihar ta miÆ™ata bayanan bashin da El-Rufai ya ciwo

Majalisar dokokin jihar Kaduna ta nemi ma'aikatar kudi ta jihar da ta miƙa mata cikakken bayani kan basukan  da gwamnatin tsohon gwamnan jihar, Nasiru...

An dakatar da ayyukan kamfanin jiragen sama na Dana Air

Festus Keyamo, ministan harkokin sufurin jiragen sama ya umarci hukumar FAAN dake lura da sufurin jiragen sama a Najeriya ta dakatar da ayyukan kamfanin...

Yahaya Bello Ya Bayyana Dalilan Da Ya Hana Shi Bayyana A Gaban Kotu

Tsohon gwamnan jihar Kogi, Yahaya Bello ya ce tsoron kamun  hukumar EFCC dake yaÆ™i da yiwa tattalin arzikin Æ™asa ne ya hana shi bayyana...

Ƴan sanda sun kama mutane biyu dake samarwa ƴan fashin daji makamai a jihar Kaduna

Rundunar Æ´an sandan jihar Kaduna ta ce tana tsare da wasu mutane biyu da ake zargi da safarar bindiga a jihar. A wata sanarwa ranar...