Obasanjo ya koma matukin Adaidata Sahu

Tsohon shugaban kasa, Olusegun Obasanjo ya gudanar da haya da babur din Adaidata sahu inda ya rika daukar fasinja a birnin Abeokuta na jihar Ogun.

Obasanjo ya ce yayi haka ne domin ya nunawa matasa cewa akwai sana’oin da za su iya yi domin su samu kudi ta halastacciyar hanya.

Tsoshon shugaban kasar ya ce ya dauki matakin ne domin sake jaddada abin da ya fada a watan Nuwambar shekarar 2002 a yayin kaddamar da “Keke NAPEP” da gwamnatinsa ta samar domin matasa su zama masu dogaro da kai.

More News

An kama wasu mutane biyu da hodar ibilis a Lagos

Rundunar ƴan sandan jihar Lagos ta sanar da kama wasu mutane biyu da aka samu ɗauke da ƙunshin hodar ibilis mai yawan gaske. Mai magana...

Ƴan sanda sun kama wani mutum ɗauke da bindigogi 20 a Kaduna

Rundunar Æ´an sandan jihar Kaduna ta ce jami'anta sun kama wani  riÆ™aƙƙen mai safarar bindiga inda aka same shi da bindigogin AK-47 Æ™irar gida...

Kwankwaso ya bada tallafin miliyan ₦50 ga mutanen da ambaliyar Borno ta shafa

Tsohon gwamnan jihar Kano kuma jagoran jam'iyar NNPP, Sanata Rabi'u Musa Kwankwaso ya bada tallafin naira miliyan 50 ga mutanen da ambaliyar ruwa a...

Sakamakon NECOn 2024 ya fito

Hukumar shirya jarabawar ta kasa ta fitar da sakamakon jarabawar kammala sakandare ta watan Yuni/Yuli 2024, inda kashi 60.55 cikin 100 na waÉ—anda suka...