Obasanjo ya kai wa Remi Tinubu ziyara

Tsohon shugaban ƙasa, Olusegun Obasanjo ya kai ziyara ga, Oluremi Tinubu mai ɗakin shugaban ƙasa,Bola Ahmad Tinubu .

Obasanjo ya ziyarci matar shugaban ƙasar a Lagos.

Busola Kukuyi mai taimakawa matar shugaban kasar kan kafafen yaɗa labarai ce ta bayyana haka a cikin wani saƙo da ta wallafa mai ɗauke da hoton ziyarar.

“Tsohon shugaban Æ™asar Najeriya Cif  Olusegun Obasanjo da kuma mai É—akin shugaban Æ™asar Najeriya, Sanata Oluremi Tinubu bayan ta Æ™arbi É“akuncin tsohon shugaban Æ™asar da ya kawo ziyarar gaisuwar Sallah,”Kukoyi ta rubuta a shafin X.

Ziyarar na zuwa ne ƴan kwanaki bayan da aka ga tsohon shugaban ƙasar sanye da hula mai alamar tambarin tafiyar siyasar Tinubu.

More News

Kotu ta bada umarnin gudanar da zaɓen ƙananan hukumomi a Kano

Wata babbar kotu a jihar Kano ta umarci hukumar zaɓe mai zaman kanta ta jihar wato KANSIEC da ta cigaba da shirye-shiryen gudanar da...

Kotu ta bada umarnin gudanar da zaɓen ƙananan hukumomi a Kano

Wata babbar kotu a jihar Kano ta umarci hukumar zaɓe mai zaman kanta ta jihar wato KANSIEC da ta cigaba da shirye-shiryen gudanar da...

Ministan tsaro Badaru ya yaba wa gwamnan Zamfara saboda tallafa wa aikin soji a jihar

Ministan Tsaro, Mohammed Abubakar Badaru, ya jinjina wa Gwamna Dauda Lawal bisa jajircewarsa da ci gaba da tallafa wa ayyukan soji a Jihar Zamfara.Ministan...

An kama mutane biyu  masu garkuwa da mutane a jihar Kogi

Wasu É“atagari biyu da ake zargin masu garkuwa da mutane ne jami'an Æ´an sanda da haÉ—in gwiwar Æ´an bijilante suka kama a garin Ibobo-Abocho...