Obasanjo ya kai wa Remi Tinubu ziyara

Tsohon shugaban ƙasa, Olusegun Obasanjo ya kai ziyara ga, Oluremi Tinubu mai ɗakin shugaban ƙasa,Bola Ahmad Tinubu .

Obasanjo ya ziyarci matar shugaban ƙasar a Lagos.

Busola Kukuyi mai taimakawa matar shugaban kasar kan kafafen yaɗa labarai ce ta bayyana haka a cikin wani saƙo da ta wallafa mai ɗauke da hoton ziyarar.

“Tsohon shugaban Æ™asar Najeriya Cif  Olusegun Obasanjo da kuma mai É—akin shugaban Æ™asar Najeriya, Sanata Oluremi Tinubu bayan ta Æ™arbi É“akuncin tsohon shugaban Æ™asar da ya kawo ziyarar gaisuwar Sallah,”Kukoyi ta rubuta a shafin X.

Ziyarar na zuwa ne ƴan kwanaki bayan da aka ga tsohon shugaban ƙasar sanye da hula mai alamar tambarin tafiyar siyasar Tinubu.

More News

Wasu matasa uku da ake zargi da garkuwa da mutum sun gurfana a gaban kotu a Kano

Wasu matasa guda uku sun bayyana a gaban wata kotun majistire dake zamanta a unguwar Gyadi-Gyadi dake Kano inda ake tuhumarsu da zargin  yin...

EFCC ta kama tsohon gwamnan Taraba Darius Ishaku

Hukumar EFCC dake yaƙi da masu yiwa tattalin arzikin ƙasa zagon ƙasa ta kama Darius Ishaku tsohon gwamnan jihar Taraba kan zargin al-mundahanar kuɗaɗen...

Kotu ta tsare matashi kan zargin lalata da yarinya Æ´ar shekara 13

Kotun majistare ta Badagry da ke Legas a ranar Alhamis, ta bayar da umarnin tsare wani matashi dan shekara 28, Stanley Amos, da ake...

Kotu ta É—aure waÉ—anda suka yi fashi a bankin Offa da ke jihar Kwara a 2018

Mai shari’a Haleemah Salman ta babbar kotun jihar Kwara da ke zamanta a Ilorin a jiya ta yanke hukuncin kisa ta hanyar rataya ga...