All stories tagged :
News
Featured
Shettima Ya kai wa El-Rufai ziyarar ta’aziya
Mataimakin shugaban ƙasa, Kashim Shettima ya kai ziyarar ta'aziya gidan tsohon gwamnan jihar Kaduna, Mallam Nasir El-Rufai wanda Allah Ya yi wa mahaifiyarsa rasuwa a kasar Masar.
Kamfanin Dillancin Labaran Najeriya NAN ya ruwaito cewa marigayiyar ta rasu a ranar 27 ga watan Maris ta na da shekaru 96 a...







![NDDC: Buhari sets up monitoring committee [List of members]](https://arewa.ng/wp-content/uploads/2020/02/NDDC-Buhari-sets-up-monitoring-committee-List-of-members.jpeg)







