All stories tagged :
News
Featured
Amnesty International Ta Yi Allah-Wadai Da Harin Da Ya Kashe Mutane...
Kungiyar kare hakkin bil'adama ta Amnesty International ta yi Allah-wadai da harin da wasu ‘yan bindiga suka kai wa al’ummar Irigwe da ke Angwan Magaji a Karamar Hukumar Kauru ta Jihar Kaduna, wanda ya yi sanadin mutuwar mutane tara tare da jikkata wasu goma sha daya.Kungiyar ta bayyana cewa...



![Buhari's 2015 campaign Deputy DG, Mamora finally gets federal appointment [See letter]](https://arewa.ng/wp-content/uploads/2018/09/Buharis-2015-campaign-Deputy-DG-Mamora-finally-gets-federal-appointment-See-letter.jpeg)











