All stories tagged :
News
Featured
Atiku ya yi rijista da jam’iyar ADC
Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya yi rijista da jam'iyar ADC a hukumance.
Atiku ya yi rijista da jam'iyar ta ADC tare da karɓar katin jam'iyar a mazabar Jada 1 dake karamar hukumar Jada ta jihar Adamawa a ranar Litinin.
A cikin watan Yuli ne Atiku ya sanar da ficewarsa...







![Daily Post, others win big at African Advancement Forum Award in London [PHOTOS]](https://arewa.ng/wp-content/uploads/2019/11/1574429738_Daily-Post-others-win-big-at-African-Advancement-Forum-Award-in-London-PHOTOS.jpg)







