All stories tagged :
News
Featured
An Kqshe Mutane 20, An kuma Sqce 30 A Harin Mafa...
Ƙungiyar kare haƙƙin ɗan’adam ta Amnesty International a Najeriya ta bayyana cewa an kashe mutane 20 tare da sace aƙalla wasu 30 a yankin Mafa da ke jihar Borno.A cewar ƙungiyar, waɗanda aka kashe a ranar Talata 31 ga watan Maris 2026, ƴan gudun hijira ne maza da mata...



![Daily Post, others win big at African Advancement Forum Award in London [PHOTOS]](https://arewa.ng/wp-content/uploads/2019/11/1574429738_Daily-Post-others-win-big-at-African-Advancement-Forum-Award-in-London-PHOTOS.jpg)











