All stories tagged :
News
Featured
Amnesty International Ta Yi Allah-Wadai Da Harin Da Ya Kashe Mutane...
Kungiyar kare hakkin bil'adama ta Amnesty International ta yi Allah-wadai da harin da wasu ‘yan bindiga suka kai wa al’ummar Irigwe da ke Angwan Magaji a Karamar Hukumar Kauru ta Jihar Kaduna, wanda ya yi sanadin mutuwar mutane tara tare da jikkata wasu goma sha daya.Kungiyar ta bayyana cewa...



![‘My father won’t forgive me if I remain in APC with Ajimobi -Ex-Oyo governor's son, Adedapo Lam-Adesina writes Tinubu [Full letter]](https://arewa.ng/wp-content/uploads/2018/10/‘My-father-won’t-forgive-me-if-I-remain-in-APC-with-Ajimobi-Ex-Oyo-governors-son-Adedapo-Lam-Adesina-writes-Tinubu-Full-letter.jpg)












