Mutane 3 sun mutu a wani gini da ya rufta a Lagos

Hukumar bada agajin gaggawa ta jihar Lagos ta ce ma’aikatan gini uku ne suka mutu bayan da wani gini ya rufta a yankin Maryland dake birnin na Lagos.

Kamfanin Dillancin Labaran Najeriya NAN ya rawaito cewa babban sakataren hukumar ne ya tabbatar da haka a ranar Alhamis cikin wata sanarwa.

Ya ce lamarin ya faru ne a  gida mai namba 13 dake kan titin Wilson Mba a rukunin gidaje na  Arowojobe  dake Maryland da misalin Æ™arfe uku da rabi na dare.

Ya Æ™ara da cewa wasu Æ™arin ma’aikata uku aka samu damar zaÆ™ulowa inda aka garzaya da su asibiti domin samun kulawar likitoci.

More News

Mai magana da yawun Tinubu ya ajiye aikinsa na wani lokaci

Mai ba shugaban kasa shawara na musamman kan harkokin yada labarai Ajuri Ngelale ya ajiye aikinsa na wani lokaci domin tunkarar matsalar lafiya.Mista Ngelale...

Ali Jita ya koma jam’iyar APC daga NNPP

Mataimakin shugaban majalisar dattawa dattawa, Sanata Barau Jibrin ya karɓi fitaccen mawakin Kannywood, Aliyu Isa Jita daga jam'iyar NNPP ya zuwa jam'iyar APC. Ali Jita...

An yi jana’izar mutumin da ya Æ™irÆ™iri tutar Najeriya

Iyalan marigayi, Pa Taiwo Akinkumi mutumin da ya ƙirƙiro tutar Najeriya sun yi bikin binne shi bayan da gwamnatin tarayya ta gaza cika alƙawarin...

‘Za a Æ™ara wa Æ´an bautar Æ™asa na NYSC alawus’

Babban daraktan hukumar yi wa kasa hidima ta kasa (NYSC) Birgediya Janar Yushau Ahmed, ya tabbatar wa ‘yan bautar kasar cewa za a kara...