Magoya bayan jam’iyyar PDP 616 sun koma APC a Gombe

Magoya bayan jam’iyar PDP 616 ne suka sauya sheka daga jam’iyar ya zuwa jam’iyar APC a karamar hukumar Dukku ta jihar Gombe.

Jigo a jam’iyar ta PDP a Dukku, Alhaji Kwairanga Dukku shi ne ya jagoranci mutane 616 masu dauke da katin jam’iyar PDP da suka hada da mata da matasa wadanda suka fito daga mazabu 10 na karamar hukumar ya zuwa sakatariyar APC a karshen mako.

Ya ce sun É—auki matakin sauya shekar ne saboda shugaban ci nagari da gwamna Inuwa Wada ya ke yi.

Ya ya bawa gwamnan kan tsare-tsaren da yake na inganta rayuwar al’umma.

More News

Sojoji Sun Ceto Lydia Simon Ɗaya Daga Cikin Ƴan Matan Chibok

Dakarun sojan Najeriya dake aiki da rundunar samar da tsaro ta Operation Desert Sanity III sun samu nasarar ceto, Lydia Simon É—aya daga cikin...

Gwamna da ƴansanda sun daƙile yunkurin EFCC na kama Yahaya Bello

A ranar Laraba ne Gwamnan Jihar Kogi, Usman Ododo, ya dakile wani yunkurin da Hukumar Yaki da yi wa Tattalin Arzikin Kasa Ta’annati ta...

Gwamnatin Tarayya Za Ta Fara Rabon Gidaje 8925

Gwamnatin tarayya ta ce ta fara raba gidaje 8925  ga mutanen da suka nema kuma suka cancanci a basu a faɗin ƙasa baki ɗaya...

Ƴan Bindiga A Zamfara Sun Kashe Sakataren Jam’iyar PDP

Wasu ƴan bindiga da ba a san ko suwaye ba sun kashe, Musa Ille  sakataren jam'iyar PDP na ƙaramar hukumar Tsafe a jihar Zamfara. Zagazola...