Likitoci Sun Sanar Da Fara Yajin Aiki Na Kwana 5

Biyo bayan gazawar gwamnati wajen biyan bukatun su a yanzu haka kungiyar NARD ta Likitoci Masu Neman Kwarewa ta tsunduma wani yajin aikin gargadi na kwanaki biyar.

Yajin aikin zai fara ne daga karfe 8 na safiyar ranar Laraba 17 ga watan Mayu ya zuwa karfe 8 na safiyar ranar Litinin 22 ga watan Maris.

An É—auki matakin ne biyo bayan taron shugabannin kungiyar na musamman da aka gudanar ta intanet a ranar Litinin.

A ranar 29 ga watan Afrilu ne likitocin suka bawa gwamnatin tarayya wa’adin mako biyu kan su biya bukatun kungiyar ko kuma su tsunduma yajin aiki. Wa’adin ya kare ne a ranar Asabar 13 ga watan Mayu.

More News

Wani sojan ruwan Najeriya ya hallaka abokin aikinsa a Zamfara

Hedikwatar Tsaron Najeriya ta kama wani sojan ruwa mai suna A. Akila bisa zarginsa da kashe abokin aikinsa.An tura Akila zuwa sansanin Forward Operating...

Kotu ta bada umarnin gudanar da zaɓen ƙananan hukumomi a Kano

Wata babbar kotu a jihar Kano ta umarci hukumar zaɓe mai zaman kanta ta jihar wato KANSIEC da ta cigaba da shirye-shiryen gudanar da...

Kotu ta bada umarnin gudanar da zaɓen ƙananan hukumomi a Kano

Wata babbar kotu a jihar Kano ta umarci hukumar zaɓe mai zaman kanta ta jihar wato KANSIEC da ta cigaba da shirye-shiryen gudanar da...

Ministan tsaro Badaru ya yaba wa gwamnan Zamfara saboda tallafa wa aikin soji a jihar

Ministan Tsaro, Mohammed Abubakar Badaru, ya jinjina wa Gwamna Dauda Lawal bisa jajircewarsa da ci gaba da tallafa wa ayyukan soji a Jihar Zamfara.Ministan...