Hausa Labaran Afirka a makon jiya cikin hotuna by Khad Muhammed September 2, 2018 WhatsAppFacebookTwitter [ad_1] Zabin fitattun hotuna daga ko’ina a Afrika da na ‘yan Afrika a wasu wurare a wannan makon. Hakkin mallakar hoto Reuters Image caption Yarinya mai shekaru takwas tana tsinkar mangoro a kauyen Al-Giza na Masar a ranar Litinin Hakkin mallakar hoto AFP Image caption Wannan manomin yana lura da ‘ya’yan itatuwa da aka shirya a karkashin bishiya kafin a kwashe su don sayarwa. Hakkin mallakar hoto Reuters Image caption A ranar talata, yara ‘yan Afrika ta Kudu suna jiran Faraministar Burtaniya Theresa May ta ziyarci makarantarsu a Gugulethu Hakkin mallakar hoto PA Image caption An yi ta yayata Theresa May bayan ta yi rawa a makarantar. Hakkin mallakar hoto EPA Image caption Theresa May tana kai ziyara wasu kasashe uku ne a Afirka. A ranar Laraba ta gana da Muhammadu Buhari, to amma fa ba ta yi rawa ba a Najeriya. T Hakkin mallakar hoto EPA Image caption A ranar kuma, shugaban gwamnatin Jamus Angela Merkel da Shugaban kasar Senegal Macky Sall sun yi Kamar za su kece da rawa, yayinda y ayi mata maraba a Dakar. Hakkin mallakar hoto AFP Image caption An yi bikin ne fadar shugaban kasa a babban birnin Senegal inda aka tsaurara tsaro. Hakkin mallakar hoto Reuters Image caption A babban birnin Jamus, Berlin, ranar Laraba, ‘yan Namibiya sun halarci wata coci a inda aka maida kokon kan mutanen da suka mutu sakamakon kisan gilla a Namibia lokacin mulkin mallaka. Hakkin mallakar hoto EPA Image caption A wajen majalisar dokokin Afirka ta Kudu a ranar Jumma’a, wasu ‘masu zanga-zangar adawa biyu – da masu goyon bayan Palasdinawa, da kuma masu goyon bayan Israila. Hakkin mallakar hoto Getty Images Image caption A ranar Talata, wata mata daga Jamhuriyar Demokiradiyyar Kongo ta shiga teku a karo na farko a lokacin wani shirin a Maine don taimakawa wajen tattara sababbin ‘yan gudun hijirar zuwa Amurka. Hakkin mallakar hoto Getty Images Image caption Wani dan wasa na shirin horo a kan rairayin bakin teku a Port Elizabeth a Afirka ta Kudu kafin gasar Ironman mai zuwa. Hakkin mallakar hoto Reuters Image caption A ranar,wasu mata a Tunisia sun hau kan sikeli don gwada nauyin su a gaban wani banki. Hakkin mallakar hoto AFP Image caption ‘Yan wasa suna rawa Royal Ascot goat ranar Asabar Hakkin mallakar hoto AFP Image caption Tseren Awakai don tara kudi wanda yake kwaikwayon tseren dawakai na burtaniya Hakkin mallakar hoto AFP Image caption Mata suna daukar hoto Hakkin mallakar hoto AFP Image caption Wani mutum yana hura vuvuzela yayin bikin ranatsar da shugaban Zimbabwe Emmerson Mnangagwa Ranar Lahadi. Hakkin mallakar hoto Reuters Image caption Nan kuma wani soja ne ya ke sauko da tutar BUrtaniya kasa ranar Alhamis bayan taron manema labarai a fadar shugaban Kenya a ranar da Theresa May ke kammala ziyarar da ta kai Afirka. Hutuna daga AFP, EPA, Getty Images, PA and Reuters [ad_2] More News Hausa EFCC ta musalta cewa Yahaya Bello na tsare a ofishin hukumar Sulaiman Saad - September 18, 2024 0 Hukumar EFCC dake yaÆ™i da masu yiwa tattalin arzikin Æ™asa ta'annati ta ce tsohon gwamnan jihar Kogi, Yahaya Bello baya ya tsare a hannunta. A... Read more Hausa Mutane 18 sun Æ™one Æ™urmus a wani hatsarin mota Sulaiman Saad - September 18, 2024 0 AÆ™alla fasinjoji 18 ne suka Æ™one Æ™urmus a wani hatsarin mota da ya faru akan babbar hanyar Ojebu-Ode zuwa Ore a yankin Ogbere dake... Read more Hausa AMBALIYA: Bafarawa ya ba wa al’ummar Sokoto gudunmawar naira biliyan 1 Muhammadu Sabiu - September 18, 2024 0 Tsohon gwamnan jihar Sokoto, Alhaji Attahiru Bafarawa, ya bayar da gudummawar Naira biliyan daya ga al’ummar Sokoto, domin rage radadin wannan annoba.An bayyana hakan... Read more Hausa Ƴanbindiga sun kai hari coci-coci a Kaduna, sun kuma yi garkuwa da mutane Muhammadu Sabiu - September 17, 2024 0 Mutane 3 ne ake fargabar sun mutu, sannan an yi garkuwa da wasu 30 bayan wani hari da wasu ‘yan bindiga suka kai a... Read more