Labaran Afirka a makon jiya cikin hotuna

[ad_1]

Zabin fitattun hotuna daga ko’ina a Afrika da na ‘yan Afrika a wasu wurare a wannan makon.

Yarinya mai shekaru takwas tana tsinkar mangoro a kauyen Al-Giza na Masar a ranar Litinin 27 ga watan Agusta 2018

Hakkin mallakar hoto
Reuters

Image caption

Yarinya mai shekaru takwas tana tsinkar mangoro a kauyen Al-Giza na Masar a ranar Litinin

Manomi yana duba mangoro da aka tsinko a Al-Giza, a kasar Masar.

Hakkin mallakar hoto
AFP

Image caption

Wannan manomin yana lura da ‘ya’yan itatuwa da aka shirya a karkashin bishiya kafin a kwashe su don sayarwa.

Yara 'yan makaranta, daya na rike da waya da aka yi wa kwalliya da tutar Burtaniya, suna jiran Faraministar Burtaniya Theresa May a Makarantar Sakandare ID Mkhize a Gugulethu, a birnin Cape Town, a Afrika ta Kudu- a ranar Talata 28 ga watan Agusta 2018.

Hakkin mallakar hoto
Reuters

Image caption

A ranar talata, yara ‘yan Afrika ta Kudu suna jiran Faraministar Burtaniya Theresa May ta ziyarci makarantarsu a Gugulethu

Faraminista Theresa May tana rawa a Makarantar Sakandare ID Mkhize a Gugulethu, Cape Town, a Afrika ta Kudu- a ranar Talata 28 ga watan Agusta 2018.

Hakkin mallakar hoto
PA

Image caption

An yi ta yayata Theresa May bayan ta yi rawa a makarantar.

Faraministar Birtaniya tana gaisawa da Muhammadu Buhari a Abuja, Nigeria - ranar Laraba 29 Agusta 2018.

Hakkin mallakar hoto
EPA

Image caption

Theresa May tana kai ziyara wasu kasashe uku ne a Afirka. A ranar Laraba ta gana da Muhammadu Buhari, to amma fa ba ta yi rawa ba a Najeriya. T

Shugaban Senegal Macky Sall yayi wa shugabar Jamus Angela Merkel maraba a Dakar, Senegal - Laraba 29 Agusta 2018.

Hakkin mallakar hoto
EPA

Image caption

A ranar kuma, shugaban gwamnatin Jamus Angela Merkel da Shugaban kasar Senegal Macky Sall sun yi Kamar za su kece da rawa, yayinda y ayi mata maraba a Dakar.

Mai Gadin Fadar yana fareti a wajen fadar shugaban kasa a babban birnin Senegal- ranar Laraba 29 g watan Agusta, 2018.

Hakkin mallakar hoto
AFP

Image caption

An yi bikin ne fadar shugaban kasa a babban birnin Senegal inda aka tsaurara tsaro.

Wadannan mambobin tawagar Namibia ne a wajen wata add'u'a a coci gabanin maida kokonan kan mutanen. Berlin, Jamus - Laraba 29 Agusta 2018.

Hakkin mallakar hoto
Reuters

Image caption

A babban birnin Jamus, Berlin, ranar Laraba, ‘yan Namibiya sun halarci wata coci a inda aka maida kokon kan mutanen da suka mutu sakamakon kisan gilla a Namibia lokacin mulkin mallaka.

A wajen majalisar dokokin Afirka ta Kudu a ranar Jumma'a, wasu 'masu zanga-zangar adawa biyu - da masu goyon bayan Palasdinawa, da kuma masu goyon bayan Israila.

Hakkin mallakar hoto
EPA

Image caption

A wajen majalisar dokokin Afirka ta Kudu a ranar Jumma’a, wasu ‘masu zanga-zangar adawa biyu – da masu goyon bayan Palasdinawa, da kuma masu goyon bayan Israila.

A ranar Talata, wata mata daga Jamhuriyar Demokiradiyyar Kongo ta shiga teku a karo na farko a lokacin wani shirin a Maine don taimakawa wajen tattara sababbin 'yan gudun hijirar zuwa Amurka.

Hakkin mallakar hoto
Getty Images

Image caption

A ranar Talata, wata mata daga Jamhuriyar Demokiradiyyar Kongo ta shiga teku a karo na farko a lokacin wani shirin a Maine don taimakawa wajen tattara sababbin ‘yan gudun hijirar zuwa Amurka.

Wani dan wasa na shirin horo a kan rairayin bakin teku a Port Elizabeth a Afirka ta Kudu kafin gasar Ironman mai zuwa.- Alhamis, 30 ga watan Agusta

Hakkin mallakar hoto
Getty Images

Image caption

Wani dan wasa na shirin horo a kan rairayin bakin teku a Port Elizabeth a Afirka ta Kudu kafin gasar Ironman mai zuwa.

A ranar,wasu mata a Tunisia sun hau kan sikeli don gwada nauyin su a gaban wani banki-Alhamis, 30 ga watan Agusta.

Hakkin mallakar hoto
Reuters

Image caption

A ranar,wasu mata a Tunisia sun hau kan sikeli don gwada nauyin su a gaban wani banki.

'Yan wasan Uganda suna rawa a Kampala- Asabar 25 ga watan Augusta 2018

Hakkin mallakar hoto
AFP

Image caption

‘Yan wasa suna rawa Royal Ascot goat ranar Asabar

Tseren Royal ascot na awakai a Kampala, Uganda -25 ga watan Augusta 2018

Hakkin mallakar hoto
AFP

Image caption

Tseren Awakai don tara kudi wanda yake kwaikwayon tseren dawakai na burtaniya

Wata mata tana daukar hoto a wajen tseren awakai na Royal Ascot Goat a Kampala, Uganda - Asabar 25 August 2018

Hakkin mallakar hoto
AFP

Image caption

Mata suna daukar hoto

Wani mutum yana hura vuvuzela yayin bikin ranatsar da shugaban Zimbabwe Emmerson Mnangagwa Ranar Lahadi a Harare, Zimbabwe - Lahadi 26 August 2018

Hakkin mallakar hoto
AFP

Image caption

Wani mutum yana hura vuvuzela yayin bikin ranatsar da shugaban Zimbabwe Emmerson Mnangagwa Ranar Lahadi.

Wani soja yana saukara da tutar Birtaniya a Kenya- Alhamsi 30 Agusta 2018.

Hakkin mallakar hoto
Reuters

Image caption

Nan kuma wani soja ne ya ke sauko da tutar BUrtaniya kasa ranar Alhamis bayan taron manema labarai a fadar shugaban Kenya a ranar da Theresa May ke kammala ziyarar da ta kai Afirka.

Hutuna daga AFP, EPA, Getty Images, PA and Reuters

[ad_2]

More News

EFCC ta musalta cewa Yahaya Bello na tsare a ofishin hukumar

Hukumar EFCC dake yaƙi da masu yiwa tattalin arzikin ƙasa ta'annati ta ce tsohon gwamnan jihar Kogi, Yahaya Bello baya ya tsare a hannunta. A...

Mutane 18 sun ƙone ƙurmus a wani hatsarin mota

Aƙalla fasinjoji 18 ne suka ƙone ƙurmus a wani hatsarin mota da ya faru akan babbar hanyar Ojebu-Ode zuwa Ore a yankin Ogbere dake...

AMBALIYA: Bafarawa ya ba wa al’ummar Sokoto gudunmawar naira biliyan 1

Tsohon gwamnan jihar Sokoto, Alhaji Attahiru Bafarawa, ya bayar da gudummawar Naira biliyan daya ga al’ummar Sokoto, domin rage radadin wannan annoba.An bayyana hakan...

Ƴanbindiga sun kai hari coci-coci a Kaduna, sun kuma yi garkuwa da mutane

Mutane 3 ne ake fargabar sun mutu, sannan an yi garkuwa da wasu 30 bayan wani hari da wasu ‘yan bindiga suka kai a...