Kungiyar Sa-kai ta CJTF ta sako daruruwan yara

Wata kungiyar matasa ‘yan sa-kai da ake kira Civilian Task Force da turanci (CJTF), dake goyon bayan yakin da gwamnatin Nigeria ke yi da mayakan Boko Haram ta sako tarin yaran da aka ce yawansu ya kusa dari tara.

Bayanin da Cibiyar Yara ta Majalisar Dinkin Duniya wato UNICEF ta bayar a yau Jumma’a, ya bayyana cewa kungiyar ‘yan bangar ta sako jimillar yara 894 a garin Maiduguri dake arewa-maso-gabascin Nigeria a matsayin “wani mataki na ganin cewa an hana gallazawa yara da kuma saka su a cikin ayyukkan da basu dace da su ba.

A shekarar 2013 ne hadakar kasashen da Amurka ke jagoranta suka kafa kungiyar ta CJTF don taimakawa ta fannin kare al’ummomi daga hare-haren ‘yan boko haram a arewa maso gabashin Najeriya. Amma Kungiyar ‘yan sa-kan ta dauki daruruwan yara aiki

More News

Zanga-zanga: An jibge Æ´an sanda 4200 a Abuja

Rundunar Æ´an sandan birnin tarayya Abuja ta tura Æ´an sanda 4200 gabanin zanga-zangar da za a gudanar a cikin watan Agusta. Kamar yadda masu shirya...

Kamfanin NNPC ya shirya daukar karin ma’aikata

Kamfanin mai na Nigerian National Petroleum Company Limited ya shirya daukar karin ma’aikata.Kakakin kamfanin na NNPC, Olufemi Soneye, ya tabbatar da hakan a wata...

Ya kamata matasa su yi haÆ™uri zanga-zanga ba ita ce mafita ba – Sarkin Zazzau

Sarkin Zazzau, Mai Martaba Ahmed Nuhu Bamalli ya ce matasa su ƙara haƙuri da gwamnatin tarayya su janye zanga-zangar da suka shirya gudanarwa a...

Zanga-zanga: Tinubu ya gana da gwamnonin APC

Shugaban ƙasa, Bola Ahmad Tinubu ya gana da gwamnonin da aka zaɓa ƙarƙashin jam'iyar APC. Taron ganawar da aka gudanar a fadar shugaban ƙasa ta...