Kungiyar Sa-kai ta CJTF ta sako daruruwan yara

Wata kungiyar matasa ‘yan sa-kai da ake kira Civilian Task Force da turanci (CJTF), dake goyon bayan yakin da gwamnatin Nigeria ke yi da mayakan Boko Haram ta sako tarin yaran da aka ce yawansu ya kusa dari tara.

Bayanin da Cibiyar Yara ta Majalisar Dinkin Duniya wato UNICEF ta bayar a yau Jumma’a, ya bayyana cewa kungiyar ‘yan bangar ta sako jimillar yara 894 a garin Maiduguri dake arewa-maso-gabascin Nigeria a matsayin “wani mataki na ganin cewa an hana gallazawa yara da kuma saka su a cikin ayyukkan da basu dace da su ba.

A shekarar 2013 ne hadakar kasashen da Amurka ke jagoranta suka kafa kungiyar ta CJTF don taimakawa ta fannin kare al’ummomi daga hare-haren ‘yan boko haram a arewa maso gabashin Najeriya. Amma Kungiyar ‘yan sa-kan ta dauki daruruwan yara aiki

More News

Majalisar dokokin jihar Kaduna ta nemi ma’aikatar kudin jihar ta miÆ™ata bayanan bashin da El-Rufai ya ciwo

Majalisar dokokin jihar Kaduna ta nemi ma'aikatar kudi ta jihar da ta miƙa mata cikakken bayani kan basukan  da gwamnatin tsohon gwamnan jihar, Nasiru...

An dakatar da ayyukan kamfanin jiragen sama na Dana Air

Festus Keyamo, ministan harkokin sufurin jiragen sama ya umarci hukumar FAAN dake lura da sufurin jiragen sama a Najeriya ta dakatar da ayyukan kamfanin...

Yahaya Bello Ya Bayyana Dalilan Da Ya Hana Shi Bayyana A Gaban Kotu

Tsohon gwamnan jihar Kogi, Yahaya Bello ya ce tsoron kamun  hukumar EFCC dake yaÆ™i da yiwa tattalin arzikin Æ™asa ne ya hana shi bayyana...

Ƴan sanda sun kama mutane biyu dake samarwa ƴan fashin daji makamai a jihar Kaduna

Rundunar Æ´an sandan jihar Kaduna ta ce tana tsare da wasu mutane biyu da ake zargi da safarar bindiga a jihar. A wata sanarwa ranar...