Kungiyar NLC ta umarci ma’aikata su koma aiki

Kungiyar Æ™wadago ta NLC ta umarci ma’aikata da su koma bakin aiki bayan kammala yajin aiki na kwanaki biyu.

Kungiyar cikin wata sanarwa da ta fitar ranar Laraba ta umarci mambobinta dake kasa baki daya da su koma aiki ranar Alhamis.

Yajin aikin ya fara ne a ranar Talata biyo bayan umarnin shiga yajin aikin da kungiyar ta NLC ta bayar a ranar Juma’a.

Shugaban kungiyar ta NLC Joe Ajaero ya yabawa sauran kungiyoyin ma’aikata da suka bi umarnin shiga yajin aikin.

More News

Gwamnatin Abia za ta fara biyan albashi mafi maranci na naira 70,000 a watan Oktoba

Gwamnatin Jihar Abia ta sanar da cewa za ta fara biyan sabon albashi mafi karanci na naira 70,000 ga ma’aikatanta daga watan Oktoba 2024.Kwamishinan...

Sojoji sun lalata haramtattun matatun mai 32 a yankin Neja Delta

Dakarun sojan Najeriya na runduna ta 6 dake Fatakwal sun samu nasarar lalata haramtattun matatun man fetur 32 tare da ƙwace lita 250,000 na...

An gudanar da bikin cikar Kwankwaso shekara 68.

Tarin magoya baya da kuma abokanan siyasar tsohon gwamnan jihar Kano, Sanata Rabi'u Kwankwaso ne suka halarci taron lakca da aka shirya domin bikin...

Faruk Lawan ya kammala zaman gidan yarin Kuje

An sako tsohon É—an majalisar wakilai ta tarayya, Hon Faruk Lawan daga gidan yarin Kuje bayan da ya kammala zaman gidan yarin na shekaru...