Kotu ta tabbatar da zaben Dauda Lawal Dare a matsayin gwamnan Zamfara

Kotun sauraren kararrakin zaɓen gwamnan jihar Zamfara ta tabbatar da nasarar da gwamnan jihar Dauda Lawal ya samu a zaɓen da aka gudanar..

Lawal ya yi nasara kan abokin takararsa kuma gwamna mai ci, Bello Matawalle a zaben gwamnan jihar na ranar 18 ga watan Maris.

Matawalle wanda a yanzu shi ne karamin ministan tsaro n ya garzaya gaban kotun inda yake kalubalantar sakamakon zaben.

A hukuncin ta na ranar Litinin kotun ta ayyana cewa karar bata ta da hujja.

Kotun tavkuma bayar da umarnin a biya wanda ake kara kudi har naira 500, 000.

More News

Mutane uku sun mutu a ruftawar wani ginin bene a Kano

Hukumar Bada Agajin Gaggawa Ta Ƙasa NEMA ta tabbatar da mutuwar mutane uku bayan da wani bene mai hawa uku ya ruguzo a unguwar...

Ganduje Ya Zargi Gwamnatin Kano Da Shirya Zanga-Zangar Neman A Sauke Shi

Shugaban jam'iyar APC na ƙasa, Abdullahi Umar Ganduje ya ce gwamnatin jihar Kano ta jam'iyar NNPP ita ce ke da alhakin shirya zanga-zanga iri...

Qatar za ta taimaki marayu a Najeriya

Gwamnatin kasar Qatar ta bayyana cewa za ta ba da tallafi ga yara marayu sama da 1,000 da suka rasa iyayensu saboda rikicin Boko...

Majalisar dokokin jihar Kaduna ta nemi ma’aikatar kudin jihar ta miÆ™ata bayanan bashin da El-Rufai ya ciwo

Majalisar dokokin jihar Kaduna ta nemi ma'aikatar kudi ta jihar da ta miƙa mata cikakken bayani kan basukan  da gwamnatin tsohon gwamnan jihar, Nasiru...