Kotu ta bayar da umarnin kama shugaban APC na Kano

Wata babbar kotun tarayya dake jihar Kano ta bayar da umarnin kamawa tare da bincike da kuma gurfanar da shugaban jam’iyyar APC na jihar Kano Abdullahi Abbas.

Mahmoud Lamido shi ne ya shigar da kara gaban kotun inda ya zargi shugaban jam’iyyar da yin barazana ga rayuwarsa, tayar da zaune tsaye da kuma yin kalaman tayar da jarirai.

Lauyan Lamido ya fadawa kotun cewa Abbas ya yi barazanar kashe mutumin da yake karewa a wata waya da suka yi.

Alkalin kotun mai shari’a S.A Amobeda ya dage sauraron shari’ar ya zuwa ranar 16 ga watan Faburairu.

More News

Majalisar dokokin jihar Kaduna ta nemi ma’aikatar kudin jihar ta miĆ™ata bayanan bashin da El-Rufai ya ciwo

Majalisar dokokin jihar Kaduna ta nemi ma'aikatar kudi ta jihar da ta miƙa mata cikakken bayani kan basukan  da gwamnatin tsohon gwamnan jihar, Nasiru...

An dakatar da ayyukan kamfanin jiragen sama na Dana Air

Festus Keyamo, ministan harkokin sufurin jiragen sama ya umarci hukumar FAAN dake lura da sufurin jiragen sama a Najeriya ta dakatar da ayyukan kamfanin...

Gwamantin Kano na kashe naira biliyan 1.2 duk wata don samar da ruwan sha—Kwamishina

Gwamnatin jihar Kano na kashe kimanin naira biliyan 1.2 duk wata don samar da ruwan sha na tafi da gidanka a cikin babban birnin...

Yahaya Bello Ya Bayyana Dalilan Da Ya Hana Shi Bayyana A Gaban Kotu

Tsohon gwamnan jihar Kogi, Yahaya Bello ya ce tsoron kamun  hukumar EFCC dake yaĆ™i da yiwa tattalin arzikin Ć™asa ne ya hana shi bayyana...