KAROTA sun gargadi masu a-daidaita-sahu da su daina amfani da iskar gas maimakon fetur



Hukumar kula da zirga-zirgar ababen hawa ta jihar Kano, KAROTA, ta bayar da gargadi kan amfani da iskar gas a maimakon man fetur a a-daidaita-sahu.

Shugaban hukumar KAROTAr Faisal Mahmud-Kabir ya bayyana haka ne a wata sanarwa da jami’in hulda da jama’a hukumar Nabilusi Abubakar ya fitar ranar Laraba a Kano.

Malam Mahmud-Kabir ya yi gargadin cewa amfani da iskar gas a kekunan a-daidaita-sahu maimakon man fetur yana da hadari domin yana iya fashewa da kuma haddasa asarar rayuka.

Ya kuma bayyana cewa duk wanda aka kama yana yin irin wannan za a kama shi.

More News

An kama wasu mutane biyu da hodar ibilis a Lagos

Rundunar ƴan sandan jihar Lagos ta sanar da kama wasu mutane biyu da aka samu ɗauke da ƙunshin hodar ibilis mai yawan gaske. Mai magana...

Ƴan sanda sun kama wani mutum ɗauke da bindigogi 20 a Kaduna

Rundunar Æ´an sandan jihar Kaduna ta ce jami'anta sun kama wani  riÆ™aƙƙen mai safarar bindiga inda aka same shi da bindigogin AK-47 Æ™irar gida...

Kwankwaso ya bada tallafin miliyan ₦50 ga mutanen da ambaliyar Borno ta shafa

Tsohon gwamnan jihar Kano kuma jagoran jam'iyar NNPP, Sanata Rabi'u Musa Kwankwaso ya bada tallafin naira miliyan 50 ga mutanen da ambaliyar ruwa a...

Sakamakon NECOn 2024 ya fito

Hukumar shirya jarabawar ta kasa ta fitar da sakamakon jarabawar kammala sakandare ta watan Yuni/Yuli 2024, inda kashi 60.55 cikin 100 na waÉ—anda suka...