Jami’an tsaro sun kona jirgin ruwa dauke da danyen man sata

Jami’an tsaro sun samu nasarar kama wani jirgin ruwa dake dauke da danyen mai a yankin Niger Delta.

Wani fefan bidiyo da jami’an tsaron suka fitar ya nuna yadda aka cinnawa jirgin wuta domin ya zama izina ga sauran barayin man.

A yan kwanakin nan dai jami’an tsaro na cigaba da samun gagarumar nasara a yakin da suke da masu fasa bututun mai.

More from this stream

Recomended