Biyo bayan gayyatar da gwamnan jihar Kaduna, Mallam Nasiru El-Rufai ya yi masa tsohon gwamnan jihar Kano, Rabi’u Musa Kwankwaso ya kaddamar da wasu ayyuka a birnin Kaduna.
Ayyukan da ya kaddamar sun haɗa da kasuwa da kuma tituna da gwamna El-Rufai ya samar.
![](https://arewa.ng/storage/screenshot_20230526_160051_com3936478653894042410-1024x674.jpg)
![](https://arewa.ng/storage/screenshot_20230526_160047_com5168961609970669904-1024x679.jpg)
![](https://arewa.ng/storage/screenshot_20230526_160044_com4428839212218630247-1024x694.jpg)
![](https://arewa.ng/storage/screenshot_20230526_160041_com4476101070590921972-1024x679.jpg)
![](https://arewa.ng/storage/screenshot_20230526_155731_com5693006972979807335-1024x767.jpg)
![](https://arewa.ng/storage/screenshot_20230526_155729_com1267684996358161404-1024x757.jpg)
![](https://arewa.ng/storage/screenshot_20230526_155727_com4363381967668742911-1024x764.jpg)