Hankula sun Karkata zuwa Saudiyya akan Yiyuwar Aikin Hajjin 2020 – AREWA News

Ana sa Ran cewa Mahukuntan kasar ta Saudiyya zasuyi Karin Bayani ga Duniya a cikin Satin nan akan yiyuwa ko akasin hakan akan Aikin Hajjin n bana #Hajj1441 kamar yadda Jaridar @FinancialTimes ta Bayyana.

Wadannan Jerin Kasashen dai su sun bayyana soke zuwan Mutanen Kasashen nasu Hajjin Bana a Wannan Shekarar, Kasashen sun hada da:

1. Indonesia
2. Brunei
3. South Africa
4. India (An Bayyana cewa harma ta Maida ma Maniyyata Kudaden su)
5. Malaysia
6. France
7. Singapore
8. Australia and New Zealand

Allah ya Tabbatar Mana da Alkhairi Amin, duk wannan yana faruwa ne sanadiyyar Annobar Chutar Korona Bairos da ta Addabi Duniya Baki Daya.

More News

Zanga-zanga: An jibge ƴan sanda 4200 a Abuja

Rundunar ƴan sandan birnin tarayya Abuja ta tura ƴan sanda 4200 gabanin zanga-zangar da za a gudanar a cikin watan Agusta. Kamar yadda masu shirya...

Kamfanin NNPC ya shirya daukar karin ma’aikata

Kamfanin mai na Nigerian National Petroleum Company Limited ya shirya daukar karin ma’aikata.Kakakin kamfanin na NNPC, Olufemi Soneye, ya tabbatar da hakan a wata...

Ya kamata matasa su yi haƙuri zanga-zanga ba ita ce mafita ba – Sarkin Zazzau

Sarkin Zazzau, Mai Martaba Ahmed Nuhu Bamalli ya ce matasa su ƙara haƙuri da gwamnatin tarayya su janye zanga-zangar da suka shirya gudanarwa a...

Zanga-zanga: Tinubu ya gana da gwamnonin APC

Shugaban ƙasa, Bola Ahmad Tinubu ya gana da gwamnonin da aka zaɓa ƙarƙashin jam'iyar APC. Taron ganawar da aka gudanar a fadar shugaban ƙasa ta...