Shirye-shiryen sun yi nisa a Æ™oÆ™arin da gwamnatin jihar Katsina take yi na sayarwa da al’ummar jihar kayan abinci cikin farashi mai sauÆ™i.
Tuni aka kammala shirin fara rabon hatsi ya zuwa ƙananan hukumomin jihar 34.
A kwanakin baya ne gwamnan jihar, Mallam Dikko Umar Radda ya yi alÆ™awarin sayar da hatsin kan farashi mai sauÆ™i a Æ™oÆ™arin ragewa al’umma raÉ—aÉ—in matsin tattalin arziki da ake fama da shi.
A cewar gwamnatin jihar kayan abinci za a sayar sun haÉ—a da Gero,Masara da kuma Dawa.
Za a riƙa sayar da kwanon kowanne daga ciki kan kuɗi ₦500 a maimakon farashin ₦1500 da ake sayarwa a kasuwa.