Gwamnatin Katsina Ta Fara Sayar Da Hatsi Kan Farashi Mai Sauki

Shirye-shiryen sun yi nisa a Æ™oÆ™arin da gwamnatin jihar Katsina take yi na sayarwa da al’ummar jihar kayan abinci cikin farashi mai sauÆ™i.

Tuni aka kammala shirin fara rabon hatsi ya zuwa ƙananan hukumomin jihar 34.

A kwanakin baya ne gwamnan jihar, Mallam Dikko Umar Radda ya yi alÆ™awarin sayar da hatsin kan farashi mai sauÆ™i a Æ™oÆ™arin ragewa al’umma raÉ—aÉ—in matsin tattalin arziki da ake fama da shi.

A cewar gwamnatin jihar kayan abinci  za a sayar sun haÉ—a da Gero,Masara da kuma Dawa.

Za a riÆ™a sayar  da kwanon kowanne daga ciki kan kuÉ—i ₦500 a maimakon farashin ₦1500 da ake sayarwa a kasuwa.

More News

EFCC ta kama wasu masu hada-hadar canjin kuÉ—aÉ—e

Hukumar EFCC dake yaƙi da masu yiwa tattalin arzikin ƙasa ta'annati ta kama wasu mutane 34 da take zargi suna da hannu wajen yiwa...

Mutane uku sun mutu a ruftawar wani ginin bene a Kano

Hukumar Bada Agajin Gaggawa Ta Ƙasa NEMA ta tabbatar da mutuwar mutane uku bayan da wani bene mai hawa uku ya ruguzo a unguwar...

Ganduje Ya Zargi Gwamnatin Kano Da Shirya Zanga-Zangar Neman A Sauke Shi

Shugaban jam'iyar APC na ƙasa, Abdullahi Umar Ganduje ya ce gwamnatin jihar Kano ta jam'iyar NNPP ita ce ke da alhakin shirya zanga-zanga iri...

Qatar za ta taimaki marayu a Najeriya

Gwamnatin kasar Qatar ta bayyana cewa za ta ba da tallafi ga yara marayu sama da 1,000 da suka rasa iyayensu saboda rikicin Boko...