Gwamnan Katsina ya sauke wani kwamishina daga mukaminsa

Gwamnan jihar Katsina, Malam Umar Dikko Radda ya sauke kwamishinan wasanni, Hon. Abdu Abu Dan Kum.

Umar Dikko ya kuma ba da umarnin sake fasalin gudanarwar Katsina United nan take.

“Gwamnan jihar Katsina Malam Umar Dikko Radda ya kori kwamishinan matasa da wasanni. An ba da umarnin sake fasalin gudanarwar Katsina United nan take,” wani dan jaridan wasanni da ke zaune a jihar Katsina ya bayyana wa Ć´an jarida.

More News

Gwamantin Kano na kashe naira biliyan 1.2 duk wata don samar da ruwan sha—Kwamishina

Gwamnatin jihar Kano na kashe kimanin naira biliyan 1.2 duk wata don samar da ruwan sha na tafi da gidanka a cikin babban birnin...

Wasu É—aliban Jami’ar Jihar Nasarawa sun mutu a lokacin turmutsutsin karÉ“ar tallafin abinci

Dalibai biyu daga Jami’ar Jihar Nasarawa da ke Keffi (NSUK) sun rasa rayukansu a wani turmutsitsi da ya barke a lokacin da suke kokarin...

Jarumin Nollywwood, Mr. Ibu, ya rasu

Jarumin Nollywood, John Okafor, wanda aka fi sani da "Mr Ibu", ya rasu yana da shekaru 62. Emeka Rollas, shugaban kungiyar Actors Guild of Nigeria,...

Miyetti Allah ta nemi a cafke Sunday Igboho saboda barazanar yaƙar Fulani

Kungiyar Miyetti Allah Cattle Breeders Association of Nigeria, MACBAN, ta yi kira da a damke wani dan kabilar Yarbawa, Sunday Adeyemo, wanda aka fi...