Gobarar tanka mai ta kone gidaje 10 a Ogun

Akalla gidaje 10 ne wuta ta kone bayan da gobara ta tashi sanadiyar faduwar tankar mai a yankin Lampe dake karamar hukumar Ifo ta jihar Ogun.

Lamarin ta faru ne da misalin karfe 07:00 na safiyar ranar Asabar akan titin Matogun.

Shugaban shiyar Lagos na hukumar bada agajin gaggatawa ta tarayya NEMA, Ibrahim Farinloye ya ce ba a samu a asarar rayuka ba a wutar.

More from this stream

Recomended

Trump Ya Yaba Wa Tinubu Kan YaÆ™i Da Ta’addanci A Najeriya

Shugaban Amurka, Donald Trump, ya yaba wa Shugaban Najeriya, Bola Ahmed Tinubu, kan abin da ya bayyana a matsayin Æ™wazon jagorancinsa wajen yaÆ™i da ta’addanci da magance matsalar tsaro a Æ™asar. A cewar Fadar Shugaban Ƙasa, Trump ya bayyana hakan ne cikin wata wasiÆ™a da ya aike wa Tinubu. Ya ce yana yaba wa shugaban […]