Fitaccen Malamin Musulunci Sheik Usman Dahiru Bauchi Ya Riga Mu Gidan Gaskiya

Fitaccen malamin addinin Musulunci kuma mashahurin mai wa’azi, Sheik Usman Dahiru Bauchi, ya rasu a birnin Kaduna.

Rahotanni sun nuna cewa ya yi wafati ne a ranar Laraba bayan da ya shafe dogon lokaci yana fama da rashin lafiya.

Rahotanni sun kuma bayyana cewa yana da kusan shekara 98 a duniya lokacin rasuwarsa, sai dai ana samun sabani game da adadin shekarunsa na gaske.

More from this stream

Recomended