Dan gidan El-Rufai na shirin tsayawa takarar majalisar wakilai

Alamu na nuni da cewa, Bello El-Rufai É—a ga gwamnan jihar Kaduna,Mallam Nasiru El-Rufai ya shirya fitowa takarar majalisar wakilai ta tarayya.

Bello na son ya wakilci al’ummar Kaduna North a majalisar wakilai ta tarayya.

Sama’ila Sulaiman wanda aka fi sani da Farar Aniya shi ne mamba dake wakiltar mazabar a majalisar ta wakilai.

A kwanakin baya dai dan majalisar ya wallafa wani hoto a shafinsa na Twitter dake nuna shi dauke da katin jam’iyar PDP abin da ya sa ake ganin kamar yana shirin ficewa ne daga jam’iyar APC.

More News

DA ÆŠUMI-ÆŠUMI: DSS sun cafke Sowore a filin jirgin na Legas

Jami'an Hukumar Ƴansandan Farin-kaya ta DSS sun kama Omoyele Sowore, jagoran kungiyar  #RevolutionNow Movement da ke adawa da gwamnati a filin jirgin sama na...

Ƴan bindiga sun Æ™one ginin hedkwatar Æ™aramar hukuma tare da kashe jami’an tsaro

Ƴan bindiga sun kai farmaki hedkwatar ƙaramar hukumar, Isiala Mbano dake jihar Imo da tsakar daren ranar 3 ga watan Satumba inda suka ƙone...

An kama wasu Æ´anta’adda da ke da alaÆ™a da Turji

Akalla mayaka 18 da ke da alaka da fitaccen shugaban ‘yan ta’adda Bello Turji aka kama a jihar Sokoto da ke arewa maso yammacin...

Dakarun Najeriya sun kai farmaki wa Æ´an’adda a Borno, wani kwamanda ya miÆ™a wuya

Rundunar sojin Najeriya ta sanar a ranar Lahadin cewa dakarunta sun yi nasarar kashe wani fitaccen kwamandan kungiyar Boko Haram, Abu Rijab da wasu...