Champions League: Watakila Man City ta kara da Juventus

Hakkin mallakar hoto
Getty Images

Image caption

Pep Guardiola da Frank Lampard na son su haskaka a gasar

Manchester City za ta kara da Lyon ko Juventus a wasan zagayen gab da na kusa da karshe a gasar zakarun Turai, amma sai idan har ta doke Real Madrid a zagaye na biyu.

City ta doke Real da ci biyu da daya a wasan farko a zagaye na biyu kafin cutar korona ta sa a dakatar da gasar.

Za a buga wasannin da suka rage a cikin kwana 12 a kasar Portugal.

Cikakken Jadawalin

Zagayen gab da na kusa da karshe

1) Real Madrid ko Manchester City v Lyon ko Juventus (15 ga watan Agusta)

2) RB Leipzig v Atletico Madrid (13 ga watan Agusta)

3) Napoli or Barcelona v Chelsea or Bayern Munich (14 ga watan Agusta)

4) Atalanta v Paris St-Germain (12 ga watan Agusta)

Zagayen kusa da karshe daga ranar 18 zuwa 19 ga watan Agusta

Zagaye na biyu

7 ga watan Agusta: Manchester City v Real Madrid (2-1); Juventus v Lyon (0-1)

8 ga watan Agusta:Bayern Munich v Chelsea (3-0); Barcelona v Napoli (1-1);

More News

Mai magana da yawun Tinubu ya ajiye aikinsa na wani lokaci

Mai ba shugaban kasa shawara na musamman kan harkokin yada labarai Ajuri Ngelale ya ajiye aikinsa na wani lokaci domin tunkarar matsalar lafiya.Mista Ngelale...

Ali Jita ya koma jam’iyar APC daga NNPP

Mataimakin shugaban majalisar dattawa dattawa, Sanata Barau Jibrin ya karɓi fitaccen mawakin Kannywood, Aliyu Isa Jita daga jam'iyar NNPP ya zuwa jam'iyar APC. Ali Jita...

An yi jana’izar mutumin da ya Æ™irÆ™iri tutar Najeriya

Iyalan marigayi, Pa Taiwo Akinkumi mutumin da ya ƙirƙiro tutar Najeriya sun yi bikin binne shi bayan da gwamnatin tarayya ta gaza cika alƙawarin...

‘Za a Æ™ara wa Æ´an bautar Æ™asa na NYSC alawus’

Babban daraktan hukumar yi wa kasa hidima ta kasa (NYSC) Birgediya Janar Yushau Ahmed, ya tabbatar wa ‘yan bautar kasar cewa za a kara...