Champions League: Watakila Man City ta kara da Juventus

Hakkin mallakar hoto
Getty Images

Image caption

Pep Guardiola da Frank Lampard na son su haskaka a gasar

Manchester City za ta kara da Lyon ko Juventus a wasan zagayen gab da na kusa da karshe a gasar zakarun Turai, amma sai idan har ta doke Real Madrid a zagaye na biyu.

City ta doke Real da ci biyu da daya a wasan farko a zagaye na biyu kafin cutar korona ta sa a dakatar da gasar.

Za a buga wasannin da suka rage a cikin kwana 12 a kasar Portugal.

Cikakken Jadawalin

Zagayen gab da na kusa da karshe

1) Real Madrid ko Manchester City v Lyon ko Juventus (15 ga watan Agusta)

2) RB Leipzig v Atletico Madrid (13 ga watan Agusta)

3) Napoli or Barcelona v Chelsea or Bayern Munich (14 ga watan Agusta)

4) Atalanta v Paris St-Germain (12 ga watan Agusta)

Zagayen kusa da karshe daga ranar 18 zuwa 19 ga watan Agusta

Zagaye na biyu

7 ga watan Agusta: Manchester City v Real Madrid (2-1); Juventus v Lyon (0-1)

8 ga watan Agusta:Bayern Munich v Chelsea (3-0); Barcelona v Napoli (1-1);

More News

Zanga-zanga: An jibge Æ´an sanda 4200 a Abuja

Rundunar Æ´an sandan birnin tarayya Abuja ta tura Æ´an sanda 4200 gabanin zanga-zangar da za a gudanar a cikin watan Agusta. Kamar yadda masu shirya...

Kamfanin NNPC ya shirya daukar karin ma’aikata

Kamfanin mai na Nigerian National Petroleum Company Limited ya shirya daukar karin ma’aikata.Kakakin kamfanin na NNPC, Olufemi Soneye, ya tabbatar da hakan a wata...

Ya kamata matasa su yi haÆ™uri zanga-zanga ba ita ce mafita ba – Sarkin Zazzau

Sarkin Zazzau, Mai Martaba Ahmed Nuhu Bamalli ya ce matasa su ƙara haƙuri da gwamnatin tarayya su janye zanga-zangar da suka shirya gudanarwa a...

Zanga-zanga: Tinubu ya gana da gwamnonin APC

Shugaban ƙasa, Bola Ahmad Tinubu ya gana da gwamnonin da aka zaɓa ƙarƙashin jam'iyar APC. Taron ganawar da aka gudanar a fadar shugaban ƙasa ta...