Buhari Ya Tura Tireloli 110 Dankare Da Kayan Abinci Zuwa Jihar Kano Domin A Rabawa Mabukata – AREWA News

Gwamnatin tarayya karkashin jagorancin ma’aikatar agaji da jinkai da kuma cigaban al’umma, ta tura tireloli 110 dankare da kayayyakin abinci zuwa jihar Kano domin rabawa mabukata da marasa galihu a fadin jihar.

Bashir Ahmad mataimaki na musamman ga shugaban kasa ne ya bayyana hakan a shafin sa na facebook cikin wannan daren. Inda ya ce yanzu haka kayan tallafin suna kan hanyar zuwa Kano.

More News

Tayoyin jirgin saman Max Air sun fashe a Yola

Jirgin saman kamfanin Max Air ƙirar Boeing 737 mai rijistar namba 5N-ADB dake ɗauke da fasinjoji 118 da ma'aikata 6 ya gamu da matsala...

Ɗan majalisar wakilai ta tarayya ya mutu

Hon. Olaide Akinremi Jagaba mamba a majalisar wakilai ta Najeriya dake wakiltar mazaɓar Ibadan North a majalisar ya mutu. Kawo yanzu babu cikakken bayani kan...

Gwamnan Kano ya sanya hannu kan dokar yin gwajin lafiya kafin aure

Gwamnan jihar Kano, Engr Abba Kabir Yusuf ya sanya hannu kan wata doka za ta tilastawa masu yin aure yin wasu gwaje-gwajen lafiya gabanin...

An kashe kwamandan soji a Katsina

An kashe kwamandan sojoji na wani sansanin soji da ke Sabon Garin Dan’Ali a karamar hukumar Danmusa a jihar Katsina a wani harin kwantan...