Buhari Ya Tura Tireloli 110 Dankare Da Kayan Abinci Zuwa Jihar Kano Domin A Rabawa Mabukata – AREWA News

Gwamnatin tarayya karkashin jagorancin ma’aikatar agaji da jinkai da kuma cigaban al’umma, ta tura tireloli 110 dankare da kayayyakin abinci zuwa jihar Kano domin rabawa mabukata da marasa galihu a fadin jihar.

Bashir Ahmad mataimaki na musamman ga shugaban kasa ne ya bayyana hakan a shafin sa na facebook cikin wannan daren. Inda ya ce yanzu haka kayan tallafin suna kan hanyar zuwa Kano.

More News

Ƴan bindiga sun ƙone ginin hedkwatar ƙaramar hukuma tare da kashe jami’an tsaro

Ƴan bindiga sun kai farmaki hedkwatar ƙaramar hukumar, Isiala Mbano dake jihar Imo da tsakar daren ranar 3 ga watan Satumba inda suka ƙone...

An kama wasu ƴanta’adda da ke da alaƙa da Turji

Akalla mayaka 18 da ke da alaka da fitaccen shugaban ‘yan ta’adda Bello Turji aka kama a jihar Sokoto da ke arewa maso yammacin...

Dakarun Najeriya sun kai farmaki wa ƴan’adda a Borno, wani kwamanda ya miƙa wuya

Rundunar sojin Najeriya ta sanar a ranar Lahadin cewa dakarunta sun yi nasarar kashe wani fitaccen kwamandan kungiyar Boko Haram, Abu Rijab da wasu...

Yadda wani adalin direba ya kawo cigiyar haka maƙare a kuɗi

Wani direban motar kasuwa ya mayarwa rundunar ‘yan sandan jihar Kano jakar da ta bata dauke da makudan kudade.  Direban mai suna Safiyanu Mohammed...